Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
A bankado yadda yar gwagwarmaya, Naja'atu Muhammad ke yi wa Malam Nuhu Ribadu kamfen takarar shugaban kasa a shekarar 2011 karkashin jam'iyyar AC.
Shugaban tsagin NNPP na kasa, Agbo Major ya ce sun riga sun kori Rabi'u Musa Kwankwaso da Buba Galadima da 'yan kwankwasiyya daga jam'iyyar NNPP.
Yayin da ake takun-saka tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani, Hon. Bello El-Rufai ya yi magana kan lamarin inda ya ce bai jin dadin abin da ke faruwa a tsakaninsu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya jinjinawa tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi kan nasarar da ya ba shi yayin zaben 2015 yayin da ya cika shekaru 60.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya soki Naja'atu Muhammad, yana zarginta da cin mutuncin manyan ‘yan siyasa da shugabannin Najeriya.
Surajo Caps ya yi kira ga Peter Obi da Kwankwaso su goyi bayan Atiku a 2027, yana mai cewa Atiku ne kawai zai iya fitar da Najeriya daga matsalolin tattalin arziki.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule.ya yi taron bankwana da dukkan hadimansa da ya naɗa, ya sanar da su cewa ya sallame su daga aiki nam take.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi tsohon kwamishinan shari'a a mulkin Ganduje, Barista Haruna Isa Falali zuwa jam'iyyar NNPP. 'Yan kwankwasiyya sun yi murna.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce za su buga da Atiku a 2027. Ya ce yana girmama Atiku Abubakar inda yake kiransa da Baba a bayan fage.
Siyasa
Samu kari