Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
'Yan APC a Osun da Anambra na nuna damuwa da ganawar Ademola Adeleke da Charles Soludo da Shugaba Bola Tinubu, suna zargin hakan na iya barazana ga jam'iyyarsu.
Jam'iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya rage kudin man fetur da kudin lantarki. PDP ta ya 'yan Najeriya murnar zuwan babbar sallah a Najeriya.
Wasu daga cikin ministocin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, sun fara tattara 'yan komatsansu daga jam'iyyar APC. Akwai yiwuwar wasj da yawa za su kara ficewa.
Bayan komawarsa APC, Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya fadi dalilansa na komawa jam'iyyar saboda Bola Tinubu tun lokacin da yake gwamnan Lagos.
Mai martaba sarkin Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi ya roki 'yan Najeriya su goyi bayan Bola Tinubu a 2027. Sarkin ya ce Tinubu ya kawo gyara sosai a Najeriya.
A yau Juma'a, Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mulki, wannan ba shi ne karon farko da gwamna mai ci ya canza jam'iyya ba.
Gwamnan jihar Akwa Ibom ya karya da sabuwar matsala jim kaɗan bayan ya shiga APC, kwamishinan ayyuka na musamman, Ememobong ya yi murabus nan take.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya sanar da sauya sheƙarsa daga PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya, ya ce lokaci ya yi da zai matsa kusa da gwamnatin tarayya.
Wani sanannen ɗattijon kasa daga Arewa, Alhaji Dabo Sambo ya bayyana cewa ba abin da ya fi ci wa ƴan Najeriya tuwo a kwarya kamar matsalar tsaro, ya gargaɗi Tinubu.
Siyasa
Samu kari