Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Nyesom Wike ya ce babu wanda ya isa ya kore shi daga PDP. Ya ce zai yi wa Tinubu kamfen a 2027. Ya ce gwamnonin PDP ne neman alfarma wajen Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai yi sulhu da FSimi Fubara ba sai an saka 'yan majalisar Ribas. Wike ya ce Fubara kamar da ne da ya juya baya wa ubansa.
Tsohon hadimin shugaba Jonathan Rueben Abati ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan hulda da Nyesom Wike. Ya ce Wike zai iya zagi da cin mutuncin Tinubu a gaba.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha, ya fito ya ƙaryata jita-jitar da ke cewa yana shirin ficewa daga jam'iyyar APC. Ya ce yana nan zama daram.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa babu abin da ya samu a matsayin gwamna na shekara takwas sai kuɗinsa da ya kashe wa al'umma.
A labarin nan, za ji cewa ana zargin jam'iyya mai mulki ta APC da amfani da hukumonin gwamnati wajen tilastawa yan adawa su sadudu tare da komawa cikinta.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta barranta kanta da rahoton dake cewa ta yiwa dukkanin 'yan majalisu cewa za a ba su takara kai tsaye babu hamayya.
Bayan wasu jiga-jiganta sun karbi muƙami a gwamnatin Agbu Kefas, jam’iyyar APC mai adawa a Taraba za ta hukunta ‘ya’yanta da suka amince ta tayin muƙaman.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta yi sauye-sauye don ɗinke eɓaraka a tsakanin shugabanninta, mataimakin kakaki da shugaban marasa rinjaye sun hakura da kujerunsu.
Siyasa
Samu kari