Kotun Majistare da ke Yola ta ci tarar ɗan takarar gwamnan ADC na 2027, Omar Suleiman, Naira miliyan uku saboda liƙa fastocin yaƙin neman zaɓe ba bisa ƙa'ida ba.
Kotun Majistare da ke Yola ta ci tarar ɗan takarar gwamnan ADC na 2027, Omar Suleiman, Naira miliyan uku saboda liƙa fastocin yaƙin neman zaɓe ba bisa ƙa'ida ba.
Dan wani babban fasto a Afrika ta Kudu mai suna Mubarak Mnisi ya bayyana yadda ya shiga addinin Musulunci ya cigaba da yada addinin a hali yanzu.
Gwamnan jihar Ogun ya yi jimamin rasuwar sarkin, Iperu-Remo, Oba Adeleke Adelekan Idowu-Basibo, ya ce wannan rashi ne da zai wahala a iya maye gurbinsa.
Majalisar Wakilai ta musanta cewa ta gabatar da kudirin kafa sababbin jihohi 31 inda ta ce rahotanni da ke yawo kan hakan ba su da inganci kuma ba gaskiya ba ne.
Kungiyar NCA ta bukaci hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i cikin sa'o'i 72. NCA ta ce za ta yi zanga zanga a fadin Arewa.
Gwaman jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba tallafin N400m ga kungiyoyin matasan Kano domin fara sana'ar noma. Shirin na karkashin ACReSAL da bankin duniya
Majalisar tarayya ta mika sunayen mutum 11, ciki har da ‘ya’yan manyan ‘yan siyasa, domin ba su mukaman daraktoci a hukumar Cigaban Arewa maso Yamma (NWDC).
Tsohon gwamnan Ekiti, Kayde Fayemi ya bayyana cewa shugabannin kasar nan sun gaza sauke nauyin al'umma da ya rataya a wuyansu, kuma dole a gyara.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ya yi zargin gwamnati mai ci a jiharsa da siyasantar da binciken rashawa da ake yi wa wasu daga cikin jami'an gwamnatinsa.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kashe Kachalla Na Faranshi a dajin Zurmi. Na Faranshi ya shahara wajen safarar makamai da kai hare-hare a Arewa maso Yamma.
'Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Sabuwa da ke Katsina, inda suka kashe mutane biyu, suka sace wasu, amma 'yan sanda sun ceci mutane 13 yayin dakile harin.
Labarai
Samu kari