Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Bayan zargin shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani kan girke Lakurawa domin kawo cikas a mulkinsa, Majalisar Dattawa za ta yi bincike domin gano gaskiya.
Manjo Janar Chris Jemitola, tsohon mai tsaron lafiyar Olusegun Obasanjo, ya rasu bayan ya yanke jiki ya fadi a Abuja. Iyalinsa ba su sanar da lokacin jana’izarsa ba.
Wani mutum sanye da kayan ‘yan sanda ya harbi jami’in FRSC a Legas yayin kaddamar da atisayen binciken lambar mota, lamarin ya jawo dakatar da atisayen.
An shiga jimami a jihar Kaduna sakamakon rashin daya daga cikin mamnyan malaman addinin musulunci. Sheikh Ishaq Yunus Almadany ya yi bankwana da duniya.
An samu tashin wata mummunar gobara a jihar Kano wacce ta jawo sanadiyyar asarar dukiya mai tarin yawa. Gobarar ta kona gidaje da dabbobi masu yawa.
Kungiyar Matasa Arewa ta zargi Amaechi, Bafarawa da Shinkafi da yunkurin tayar da zaune tsaye ga gwamnatin Tinubu. Ta nemi jami'an tsaro su dauki matakin gaggawa.
Tsohuwar Ministar Mata da Bola Tinubu ya kora a watan Oktoban 2025, Uju Kennedy-Ohanenye, ta koma harkar fina-finan Nollywood a Kudancin Najeriya.
Tinubu ya sauke shugabannin jami’o’i da dama, ciki har da Farfesa Aisha Maikudi ta jami’ar Abuja da Farfesa Chigbu na UNN, tare da nada sabbin shugabanni.
Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.
Labarai
Samu kari