Kotun Majistare da ke Yola ta ci tarar ɗan takarar gwamnan ADC na 2027, Omar Suleiman, Naira miliyan uku saboda liƙa fastocin yaƙin neman zaɓe ba bisa ƙa'ida ba.
Kotun Majistare da ke Yola ta ci tarar ɗan takarar gwamnan ADC na 2027, Omar Suleiman, Naira miliyan uku saboda liƙa fastocin yaƙin neman zaɓe ba bisa ƙa'ida ba.
Dan wani babban fasto a Afrika ta Kudu mai suna Mubarak Mnisi ya bayyana yadda ya shiga addinin Musulunci ya cigaba da yada addinin a hali yanzu.
Wata kungiyar kare dimukradiyya ta bukaci Malam Nuhu Ribadu da ya dakatar da Nasir El-Rufai' kan wasu kalamai da take ganin suna da hadarin tayar da fitina a Kaduna.
Babban hafsan tsaron ƙasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa dakarun sojoji sun matsawa ƴan ta'adda lamba a jihar Zamfara, sun kashe wasu.
Kotu ta ba da belin tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki bayan sake gurfanar da shi a gaban kotu kan zargin lalata da dirka wa wata mata ciki a Abuja.
An yi rashin babban malamin Musulunci a jihar Adamawa, Sheikh Abubakar Daware, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tura sakon ta'azziya.
Dan majalisar wakilai Abdussamad Dasuki ya gwangwaje yan mazabarsa da tallafin Naira miliyan 100 domin azumin Ramadan a jihar Sokoto da ke Arewacin Najeriya..
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na kara kasafin kudin 2025 zai inganta tattalin arziki.
Kungiyar Lakurawa ta sake kai hari kan mutane a daren jiya Alhamis, sun kashe mutum ɗaya kafin mutane su farga, dakarun sojoji da ƴan sanda sun kai ɗauki.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.
Rundunar sojojin Najeriya sun bayyana nasarar hallaka wasu mugayen yan ta'adda da su ka addabi mazauna Arewacin kasar nan, musamman jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari