Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
Legit Hausa ta yi bincike kan jita-jitar cewa alkali 'Tsamma Abubakar' ya makance bayan ba shugaba Tinubu nasara a kotu bayan zaben shugaban kasa na 2023.
Rahotanni sun tabbatar cewa dan ta'adda, Bello Turji da Sani Black sun tsere saboda kai farmakin sojoji kan ‘yan bindiga a dazukan jihar Zamfara.
Cibiyar Daarul Hadeethis Salafiyyah da ke Zariya da Albani Zariya ya assasa ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu shekaru 11 bayan kashe Sheikh Albani.
Wasu bama-bamai da aka binne a hanyar Borno zuwa Adamawa ta yi sanadin mutuwar mutum 2, bayan motarsu da ke kan hanyar kasuwa ta taka IED a hanyar zuwa kasuwa.
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta bayyana cewa an samu babbar barazana a kan barazanar tsaro, wanda ya sa aka ɗauki matakan da za a dakile barazanar.
Majalisar dokokin jihar Neja ta cimma matsaya kan hanyoyin da ya kamata a bi wajen kawo karshen ayyukan ƴan bindiga da suka zafafa hare-hare a wasu yankuna.
Gwamnan jihar Ogun ya yi jimamin rasuwar sarkin, Iperu-Remo, Oba Adeleke Adelekan Idowu-Basibo, ya ce wannan rashi ne da zai wahala a iya maye gurbinsa.
Majalisar Wakilai ta musanta cewa ta gabatar da kudirin kafa sababbin jihohi 31 inda ta ce rahotanni da ke yawo kan hakan ba su da inganci kuma ba gaskiya ba ne.
Kungiyar NCA ta bukaci hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i cikin sa'o'i 72. NCA ta ce za ta yi zanga zanga a fadin Arewa.
Gwaman jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba tallafin N400m ga kungiyoyin matasan Kano domin fara sana'ar noma. Shirin na karkashin ACReSAL da bankin duniya
Labarai
Samu kari