Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Gudauniyar Alhaji Aliko Ɗangote ta fara raba kayan abinci ga mabuƙata a faɗin kananan hukumomi 774 na Najeriya, za a raba buhunan shinkafa mai nauyin kilo 10.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce gwamnatocin Buhari da Tinubu su shahara da cin hanci da rashawa. Gwamnatin tarayya ta yi zazzafan martani.
Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce an fara ganin haske kan yadda lamura suka fara daidaita. Ya ce shekaru 50 da suka wuce an gaza daukan matakan da suka dace.
EFCC ta gurfanar da wasu mutum hudu a Kaduna bisa damfara da satar N197,750,000. Kotun ta bada umarnin tsare su, tare da dage sauraron belinsu zuwa Maris 17.
Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya raba tallafin Naira miliyan 500 ga 'yan APC a Zamfara. Ministan ya bi salon raba kudi maimakon kayan abinci da aka saba.
Rundunar ‘yan sanda ta Jigawa ta kama Rukayyah Amadu bisa laifin kashe kishiyarta, tare da fara bincike kan kisar amarya a Hadejia da almajiri a garin Gwaram.
Sabon farashin fetur daga matatar Dangote ya sa ‘yan kasuwa sun kauce wa manyan rumbun ajiya na masu zaman kansu, yayin da ake sa ran ci gaba da saukar farashin.
Rashin wutar lantarki ya shafi Bayelsa da Rivers, inda mutane ke fama da wahala sakamakon lalata turakun wuta na layin Owerri-Ahoada da ke ba jihohin wuta.
Labarai
Samu kari