Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Bayan shafe fiye da wata daya a hannun yan bindiga, ana na ci gaba da riƙe Janar Maharazu Tsiga a da aka yi garkuwa da shi tun a farkon watan Fabrairun 2025.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana irin kokarin da ta yi wajen samo wa ma'aikatan ƙasar nan mafi karancin albashi mai tsoka, amma ta ce ta fuskanci kalubale.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fusata a kan yadda mazauna wasu yankuna a birnin su ka ki biyan kudin harajin filaye da gwamnati ke binsu.
Farashin shigo da litar man fetur ya sauka a Najeriya. 'Yan kasuwa sun koka yayin da 'yan Najeriya za su samu sauki a harkokin kasuwanci da hada hadar yau da kullum.
Wata Babbar Kotun Jihar Kano ta ba da umarnin kama tsohon Antoni-Janar kuma Kwamishinan Shari'a a mulkin Abdullahi Ganduje mai suna Barista M. A. Lawal.
Attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya zargi tsohon gwamnan Ogun, Ibikunle Amosun, da rusa masa aikin ginin sabon kamfanin da ya shirya ginawa a jihar.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya zargi magajinsa, Sanata Uba Sani da wawure kudin kanann hukumomi da sayen kadarori a ƙasashen ketare.
Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta ce an kara samum raguwar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Fabrairu bayan wanda aƙa samu a watan Janairu, 2025.
'Yan majalisa sun ba Tinubu gudunmawar N705m domin a ragewa talakawa radadin wahalar tattalin arziki, sun ce sun cika alkawarin ba da rabin albashinsu ga mabukata.
Labarai
Samu kari