Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya dira a kan wasu daga cikin 'yan siyasar da su ke caccakar salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan salon mulkinsa.
Wasu masu zanga-zanga sun fito kan tituna domin nuna bacin ransu kan mayar da zaman kotun sauraron kararrakin zaben kananan jihar Benue zuwa birnin Abuja.
Majalisar Dattawan Najeriya ta musanta ikirarin da Sanata Natasha Akpoti ya yi cewa ana shirye shiryen kama ta da zaran ta dawo Najeriya daga ƙasar Amurka.
Gwamnonin jihohin kasar nan sun fara neman a lallaba shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan ya taka burki kan shirin biyan kananan hukumomi kudinsu kai tsaye.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna, ta gamsu da kamun ludayin salon mulkin Gwamna Uba Sani. Ta ce za ta ci gaba ɗa yi masa addu'a.
Dan gwamnan jihar Bauchi, Shamsudden Bala Mohammed ya yi kra ga dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da kar ya raa abinci yayin ziyarar da zai kai jihar Bauchi a azumi.
Wasu daga cikin 'yan kasuwa da ke jihar Kaduna sun tuna da masifar da su ka shiga bayan gwamnatin Nasir El-Rufa'i ta rushe masu wuraren kasuwancinsu.
Jami'an tsaro sun samu gawar sarkin da aka sace a birnin tarayya Abuja. An sace sarkin ne a gidansa a abuja tare da hadawa da wasu jikokinsa da wasu mutaneabuja
An samu bullar wata bakuwar cuta a jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar Kebbi (KSUTA). Cutar wacce ba a gano kowace iri ba ce ta yi sanadiyyar rasuwar dalibai.
Labarai
Samu kari