Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kalaman zargi kan gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Ya nuna cewa bai san yadda ake gudanar da mulki ba.
Shugaban Izala reshen Kaduna, Sheikh Bala Lau, ya yabawa hukumar tsaro ta farin kaya, DSS kan abin da ke faruwa game da Sheikh Abubakar Shu'aibu Lawan Triumph.
'Yan bindiga sun kai farmaki a garin Dabai da ke karamar hukumar Danja a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun fuskanci tirjiya daga wajen jami'an tsaro da 'yan sa-kai.
Hukumar jin dadin Alhazan jihar Kano ta sanar da kudin da maniyyata za su biya don zuwa aikin Hajjin 2026. Ta ce za ta dawo da rarar kudi ga wadanda suka fara biya.
Fitacciyar mai bin addinin gargajiya, Yeye Osunfunmilayo Ajile, ta ce ba za ta bar asalin addinin gargajiya ba duk da barazanar malaman Musulunci a Kwara.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya mika sabuwar bukatarsa ga majalisar dokoki. Gwamna Abba ya mika sunayen mutane biyu da yake son nadawa kwamishinoni.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya kai ziyara ta ta’aziyya ga dangin marigayi Awujale na Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona.
Reno Omokri ya caccaki tsohon dan takarar shugaban kasa a LP a zaben 2023, Peter Obi bayan taya sabon Sarkin Ibadan murnar hawa karagar sarauta a Oyo.
Kumgiyar dillalan man fetur ta Najeriya watau IPMAN ta ce da yiwuwar mai ya kara tsada sakamakon matakin Dangote na daina ciniki da kudin kasar nan.
Labarai
Samu kari