Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
A ranar litinin, 31 ga watan Janairu, 2022, mai shari’a Aisha Kumaliya ta babbar kotun jihar Barno ta yanke ma wani mai suna Bashir Mohammed Karube hukunci.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, yace gwamnatinsa na aikk ba ji ba gaji wajen tabbatar da ta cika alƙawuran da ta ɗaukar wa ASUU don kare yajin aiki a gaba.
Farfesa Babagana Umara Zulum, Gwamnan Jihar Borno ya yi alkawarin yin iyakar iyawarsa wurin mayar sa jarabawar NECO dole ga makarantun jiharsa, Daily Trust ta r
Wani matashi a jami'ar ABU ya gama da sakamakon da ba a taba ganin irinsa ba a jami'ar tun da aka kafa ta a 1962. Ya gama da sakamako mai kyau na karshe...
Yayin da 'yan crypto ke ci gaba da kuka kan yadda kaya ya sauka kasa, wani kamfanin crypto ya gano hanyar cin kudi da tara riba mai gwabi cikin kankanin lokaci.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma jigon jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yya kai ziyara wajen tsohon shugaban kasan mulkin Soja, Janar Ibrahim Babangida.
Yan bindiga sun kai farmaki wasu garuruwan kananan hukumomin Paikoro da Mariga inda suka kashe mutane da dama ciki harda sojoji 3 a tsakanin Lahadi da Litinin.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya kai ziyarar jaje ga gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya faɗi abin da yake shirin yi game da 2023.
‘Yan bindiga sun kashe mutane 1, 100 a garuruwan jihar Kaduna, bayan haka an yi garkuwa da Bayin Allah fiye da 3, 000 a Kaduna tsakanin Junairu da Disamban 2021
Labarai
Samu kari