Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Yan sanda sun gayyaci wani mai wa'azi a Instagram, Solomon, wanda aka fi sani da Oba Solomon, don ya amsa tambayoyi bayan ya yi hasashen faduwar Tinubu a 2023.
Matar Atiku ta koka kan yadda aka samu matsala tsakaninta da mijinta saboda wasu matsalolin da ke tsakani. Ta ambaci wani daga cikin jami'an tsaron Atiku da ke
Wasu mutum.biyu sun ce ga garin ku nan yayin da wasu biyu suka tsira da rayuwarsu yayin da wani jirgin ruwa da ya ɗakko mutum huɗu ya kife a yankin Rimin Gado.
Labarin da muke samu daga majiya mai tushe na bayyana cewa, Allah ya yiwa wani sarki a Arewacin Najeriya rasuwa. Allah ya yiwa Muhammad Ari rasuwa yau Talata.
A ranar Talata, 1 ga Febrairu, Shugaba Muhammadu Buhari da manyan jami'an gwamnati da attajirai sun dira taron kaddamar da asusun lamunin cutar Kanjamau HIV/AID
Wasu ɓarayi da ake tsammanin sun fasa gidan kwann ɗalibai mata na Ramat Annex female hostel dake jami'ar BUK a jihar Kano, sun aikata ta'asa da sace wayoyi.
Shugaban kabilar Ijaw a Kudancin Najeriya, Cif Edwin Clark ne ya ba da shawarar kyauta a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, 31 ga watan Janairu 2022.
Wata matashiya a jami'ar ABU ta rushe tarihin jami'ar na tsawon shekaru 60. Ta fito da 1st class a fannin lissafi. Kadan daga tarihin ta ya bayyana a cikin nan.
Tsohon sanata wanda ya wakilci yankin Bayelsa ta gabas, Ben Murray-Bruce, ya bayyana cewa mahaifiyarsa, Madam Margaret Murray Bruce ta amsa kira a safiyar yau.
Labarai
Samu kari