Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Tsohon sanatan jihar Kaduna, Shehu Sani ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a jihar Kaduna. Ya ce zai kaca-kaca da jam'iyyar APC da 'yan takararta.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sace wani babban jigon jam'iyyar PDP reshen jihar Filato, Nkemi Nicholas Nshe, a gidansa dake yankin karamar hukumar Shendam.
Wani basaraken gargajiya a Najeriya ya riga mu gidan gaskiya. Rahotannin da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, basaraken ya hau karagar mulki ne a 2017.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar tura wa talakawan kasa kudi dala miliyan $300m cikin shekara hudu a tsarin tallafin N5,000 duk wata
Tsohon gwamnan jihar Kano,Sanata Rabiu Musa Kwannkwaso, ya ce gwamnan jihar Kano,Abdullahi Ganduje, ya fadi zaben 2019 amma wasu masu iko ne suka manna wa Kano.
Kungiyar 'yan Arewa su roki Buhari, sun ce don Allah ya tuna da alkawarin da ya dauka ya kuma cika a shekarar nan ta 2022. Sun ce ya kamata ya kawo sauyin tsaro
Luguden wutar jiragen saman sojin sama na Najeriya da sa'o'in farko na ranar Asabar ya yi ajalin rayukan shugabannin 'yan bindiga biyu da wasu tarin miyagu.
A wani karatu da ya yi kwanaki, Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya maida martani ga masu inkarin haramta taya kiristoci murnar bikin kirismeti a watan Disamba.
Sojoji sun harba rokoki kan sansanin 'yan bindiga a jihar Zamfara. An hallaka wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga a yayin wannan harin da sojoji suka kai.
Labarai
Samu kari