Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Kamar yadda sashe na 59 (2) na dokar masana’antar mai ta 2021 ta bashi dama, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada hukumar gudanarwar kamfanin mai na kasa.
Wasu 'yan banga sun kama wasu da ake zargin 'yan bindiga ne, sun kashe tare da wasu da ake zargin su ma masu kai bayanai ne ga 'yan bindiga a jihar Zamfara.
Wata kotun shari'a da ke zamanta a Magajin Gari, Kaduna ta umurci wata matar aure mai suna Rahma Usman ta kwashe kayanta ta fice daga gidan tsohon mijinta Abdul
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda suka yi da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, wurin kawo tsarikan gargajiya domin shawo kan matsalar makiyaya.
Mahaifin Farouk Abdul Mutallab, wanda aka yankewa hukuncin daurin rai-da-rai a kasar Amurka saboda ta'addanci, ya ce yana fatan sake ganin dan nasa a rayuwarsa.
A karo na biyu, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da samar da ‘yan sanda yankuna, The Nation ta ruwaito. Ya yarda da cewa jihohi da dama ba za su iy
Majalisar naɗin sabon basarake a masarautar IbadanLand ta bayyana wanda mambobinta suka amince ya zama sabon sarkin Ibadan wanda ake kura Olubadan ranar Laraba
Wata mata ta haifi jariri ta jefar dashi a cikin bandakin jirgi a wata kasa. Wannan lamari ya tada hankali, kuma tuni aka kamo matar aka mika ta ga 'yan sanda.
A kalla mutane biyu ne aka bindige yayin da aka sace yan kasar China uku da ke aikin samar da wutan lankarki a dam din Sino da ke Zungeru a karamar hukumar Wush
Labarai
Samu kari