Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Ma'aikatan tarayya sun shiga tashin hankali yayin da gwamnatin tarayyar ta bayyana shirinta na rage yawan ma'aikatanta. Sai dai akwai tanadi da aka yi masu.
Wani babban malamin ɗarikar Tijjaniya, wanda mutane ke matukar girmama shi a jihar Kwara, Sheikh Shuaib AbdulSalam, ya rasu ranar Laraba da safe bayan jinya.
Shugaban kasa Muhammadu ya nuna rashin jin dadinsa akan halin da wutar lantarkin Najeriya. Ya ce rashin isasshiyar wutar lantarkin kasar nan yana ci masa tuwo.
Rundunar 'yan sanda a Jihar Katsina, ta ce ta kwato bindigu masu harbo jiragen sama na yaki guda 109 sannan ta kama mutane 999 da ake zargi da aikata laifuka da
'Yan sandan Jihar Legas, sun kama wasu mutane biyu, Farouk Mohammed da Jamiu Kasali da ake zargi da kashe wani Babatunde Dada, fasto na cocin Redeemed Christian
Ministar kudi, kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki tace fetur zai kara tsada. Yemi Osinbajo zai shugabanci wani kwamiti da zai zauna da NLC domin samun sauki
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba ya ce ya na sane da bakar ukuba da kuma tsabar wahalar da 'yan Najeriya suke shiga kafinsu ciyar da kansu a kasar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake jaddada manufarsa ta samar da hanyoyin wucewar shanu ga Fulani makiyaya a kasar nan kamar yadda aka sani a baya a kasar.
Daga karshe dai gwamnatin Buhari ta amince da ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda. A cikin wasu takardun gwamnati, an ga yadda lamarin ya kaya a hukuma.
Labarai
Samu kari