Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnatin jahar Kogi dake arewa ta tsakiya a Najeriya tace yan bindiga sun kai hari ofishin yan sanda amma jami'an tsaro sun dakile harin, sun aika ɗaya lahira.
Mamallakin makarantar Markaz Arabic and Islamic Training Institute da ke Agege a Legas, Sheikh Habeeb Abdullahi Al-Ilory, ya yanke jiki ya fadi yana wa'azi.
Bola Tinubu, jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki sama da bakwai ya na neman shawara a Ingila don takara.
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya rabawa ‘Yan IDP N50m a Benuwai. Atiku ya koka a kan yadda ake shafawa duka 'Yan Fulanin Najeriya bakin-jini.
Tsohon gwamnan jihar Borno Ali-Modu Sheriff, ya musanta zargin sa da ake da hannu cikin Boko Haram, inda a cewar sa jami'an tsaron sun dade suna binciken sa.
Bidiyon tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha yayin da ya ke karanto ayar Qur'ani yayin bayyana burinsa na tsayawa takarar shugabancin kasa ya bayyana.
Rahoton da muke samu da sanyin safiyar nan ta yau Lahadi, ya nuna cewa mutane sun kama wasu yan fashi da makami biyu, sun aika su lahira a yankin jihar Legas.
Dalibin da shi kadai ya rage hannun masu garkuwa da mutane dan makarantar Bethel Baptist, yayi mirsisi ya ki dawowa gida, ya bayyana yadda yake jindadin zaman.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fara makon da ya gabata da shan alwashin cewa gwamnatin tarayya za ta karrama alkawarin da ta yi wa kungiyar malamai ta ASUU.
Labarai
Samu kari