Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
A karshe dai Gwamnatin Muhammadu Buhari ta hakura, ta ce aikin Ajaokuta ba zai kammala kafin 2023 ba bayan an yi wa mutanen Najeriya alkawari kamfani zai tashi
Dazu ne hukumar NRC ta tabbatar da cewa wani jirgin kasan da yake zuwa Legas daga garin Kano ya yi hadarin da ya jawo asarar rai bayan an wuce garin Kaduna.
Bazoum ya zanta da manema labarai ne a fadar gwamnatin Najeriya bayan ziyarar da ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya a ranar Alhamis a Abuja.
Kotun mai mambobi uku a karkashin jagorancin Thomas Okosun, ta bayar da wannan umarni ne biyo bayan wata karar da lauya Festus Onifade ya gabatar a madadin sa
Kamfanonin sadarwa, ciki har da Globacom, Airtel, MTN da saura sun yi barazanar kara farashin kayayyakinsu idan gwamnatin tarayya bata warware matsalar da ke ad
Wasu limamai, malaman addinin Islama, da shugabannin matasa a ranar Alhamis, 31 ga watan Maris sun ziyarci mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo...
Alkalumman baya-bayan nan da hukumar kula da harkokin bankunan Najeriya (NIBSS) ta fitar ya nuna cewa adadin asusun ajiyar a Najeriya ya kai miliyan 191.4.
Jarumar Kannywood ta bayyana alakar da ke tsakaninta da Hamisu Breaker, inda tace sam ba alaka ce ta soyayya ba, kawai dai aboki ne na aiki a masana'antarsu.
Dan majalisa da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta yan kasar damar mallakar makami.
Labarai
Samu kari