Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Wasu rahotanni sun nuna yadda tsohon gwamnan jihar Imo ya kwanta har kasa ya kukan neman a tallafa masa yayin EFCC ta yi gidnasa tsinke kuma ta tasa keyarsa.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, ya magantu kan kisan Bahaushiya da 'ya'yanta hudu, ya bayyana cewa ba yan arewa ake nufin kashewa ba a jihar.
A ranar Lahadi, Mayakan IPOB sun halaka wata mata, yaranta 4 da kuma wasu mutane 6, wadanda duk ‘yan arewa ne da ke zama a Jihar Anambra, Daily Trust ta ruwaito
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce za ta kashe Naira miliyan 999 a kowacce rana karkashin shirinta na ciyar da yan makarantun frimare don ciyar da kimanin daliba
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta kama Sanata Rochas Okorocha a gidansa ta tafi dashi bayan kai ruwa rana a gidan nasa.
Kamfanin jirgin Azman Air ya dawo jigilar fasinjoji zuwa jihar Kaduna bayan dakatad da shi tsawon watanni biyu sakamakon harin da yan bindiga suka kai tashar.
Shugaba Muhammadu Buhari ya samu lambar yabon mai gaskiyan duniya kuma jagoran yaki da rashawa. Kungiyar masu binciken kwa-kwaf na Forensics na Najeriya watau.
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ƙasa EFCC ta ayyana neman Akanta Janar na jihar Ribas da wasu jiga-jigan gwamnatin jihar da sauran kan zambar kudi.
Hukumar Yaki da rashawa da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta yi bayanin dalilin da yasa jami'anta suka yi dirar mikiya a gidan tsohon gwamnan
Labarai
Samu kari