Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna sun yi barazanar hana amfanin da titin Kaduna-Abuja gaba daya idan gwamnatin tarayya bata saki.
Yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna sun yi barazanar fara kashe wadanda suka kwashe idan gwamnatin tarayya bata saki yaransy dake han
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Danjuma Goje, a ranar Litnin, ya yi watsi da labarin cewa ya yi takara a zaben fidda gwanin jam'iyyar Peoples Democratic Part
Wasu bayanai da muke samu yanzun nan sun nuna cewa dakarun hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC sun dira gidan tsohon gwamnan Imo da nufin kama shi a Abuja
Akalla yan sanda biyu aka tabbatar Allah ya karɓi rayuwarsu yayin da wasu miyagun yan bindiga suka buɗe wa tawagar motocin wani ɗan takarar kujerar Sanata wuta.
Wata mata yar Najeriya mai suna Misis Taiwo Lawal ta haihu daga karshe ranar 11 ga watan Mayu, 2022 bayan kwashe shekaru shida (6) tana dauke da juna biyu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce duk wata shari’ar rashawar da aka samu matsala a wurin ayyukanta saboda wasu uzurori, alama ce ta tambaya dangane da jajirc
Shugaban hukumar wasannin jihar Oyo, Gbenga Adewusi, ya sha duka hannun matasa bayan an tashi wasan kwallo kunnen jaki tsakanin kungiyar Shooting Stars Sports.
Mazauna yankin da suka shaida lamarin sun shaidawa HumAngle cewa suna ci gaba da lalume a ciyayi da ke kusa da su don gano gawarwakin da har yanzu ba a samu ba.
Labarai
Samu kari