Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Majalisar wakilan Najeriya ta caccaka tsinke kan yadda lamurran tsaro ke kara lalacewa, inda suka yi cece-kuce kan yadda ake kashe mutane a kasar nan ba gaira.
Rahoto ya ce, yan bindiga a ranar Talata sun kai hari a wasu kauyuka a kananan hukumomin Talata Mafara da Bakura a jihar Zamfara inda suka kashe mutane da dama.
Kwamitin ganin wata na kasa (NMSC) ya sanar da cewa, lokaci ya yi da musulman Najeriya za su fara duban watan Ramadana a cikin wannan mako, inji wata sanarwa.
An sace wani jami'in kwastam mai suna Gambo Turaki da wasu mutane tara a Kofar Gayan Low-Cost Zaria a Jihar Kaduna. Daily Trust ta rahoto cewa yan bindigan sun
Akalla masu laifi biyar ne suka tsere daga ofishin yan sanda dake yankin Awak dake karamar hukumar Kaltango a jihar Gombe. Uku daga cikin wanda ake zargin an ka
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Idris Wase ya yi magana a ranar Laraba a game da gazawar manyan gwamnati wajen amsa gayyatar da aka aika masu.
An yi asarar dukiya ta miliyoyin naira yayin da gobara ta sake tashi sananniyar kasuwar nan ta Karimo da ke babbar birnin tarayya Abuja a safiyar yau Alhamis.
Tsohon shugaban rundunar binciken sirri, Abba Kyari ya ki amsar abincin da aka ba shi a gidan gyaran halin da aka sakaya shi a ranar Litinin, The Punch ta ruwai
Wasu tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kutsa har cikin fadar mau martaba sarki a Abuja, sun yi awon gaba da shi da daren ranar Laraban da ta wuce.
Labarai
Samu kari