Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Shugaba Muhammadu Buhari ya halarci bude taron gamayyar kasashen nahiyar Afrika watau AU dake gudana yanzu haka a birnin Addis Ababa, ranar Asabar, 5 ga Febrair
Kungiyar Musulmai masu aikin jarida MMPN, reshen jihar Kwara, sun yi Alla-wadai da rikicin da ya biyo bayan hana dalibai mata sanya Hijabi a makarantar Oyun.
Sojojin Najeriya da dama sun bayyana cewa har yanzu ba'a biyasu albashin watan Junairu ba duk da jawabin da hukumar ta saki cewa ta biya. Kakakin hukumar Soji.
Shekaru uku bayan rufe titin Maiduguri-Dikwa-Mafa-Gamboru Ngala mai tsayin kilomita 137 sakamakon hare-haren Boko Haram, gwamnatin jihar Borno da Sojoji sun bud
‘Yan bindiga sun halaka fiye da mutane 30, sannan sun yi garkuwa da wasu wadanda yawanci mata ne sakamakon hare-hare daban-daban a ranar Juma’a cikin Jihar Zamf
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK), ta ayyana ranar Litinin 7 ga watan Fabrairu a matsayin ranar hutu a jami’ar saboda dalilai.
'Yan bindiga sun afka makarantar sakandaren gwamnati da ke Allawa a karamar hukumar Shiroro inda suka banka wuta da tsakiyar daren Alhamis, The Nation ta ruwai
Chukwudimeme Onwuamadike wanda aka fi sani da Evans, a ranar Juma’a, 4 ga watan Fabrairu wanda ake zargin sa da garkuwa da mutane ya sanar da kotun laifuka na m
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN reshen Jihar Kwara jiya ta jajirce akan cewa ba za ta taba barin amfani da hijabai a makarantun ta da ke jihar ba, The Nation
Labarai
Samu kari