Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Bayan kama wani soja da ake aikin sayarwa yan ta'adda makamai a Zamfara an ƙara gano abokan harkallarsa daga bakinsa, ya faɗi sunan wasu mutum biyu a Zamfara.
Fitaccen malamin addinin musuluncin nan a Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya shawarci gwamnatin Buhari ta cika muradan yan ta'adda domin kubutar da fasinjoji.
Mai bada shaidan EFCC ya fadawa kotu yadda tsohon Gwamnan Neja ya sace N2bn, ya yi kamfe. Babangida Aliyu ya karkatar da N2bn daga asusun Neja wajen cin zabe.
Za a ji Economic and Financial Crimes Commission mai yaki da rashin gaskiya ta na binciken jam’iyyun APC mai mulki da PDP mai hamayya kan zargin wawurar kudi.
An yi zama da ASUU Aso Rock Villa da nufin ganin an bude jami’o’i. A karshe zaman bai haifar da ‘da mai ido ba, shugaban ASUU ya ce za su cigaba da yajin-aiki.
Babban Limamin Cocin Katolika na Diocese na Sokoto, Mathew Kukah, ya yi Allah-wadai da kisan wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sokoto a yau.
Akalla mutane biyu ne aka kama bisa laifin kashe wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari, kamar yadda rundunar ‘yan sanda ta bayyana a ranar Alhamis...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira Kungiyar Malaman Jami'o'i, ASUU, su janye yajin aiki, rahoton TVC. Shugaban kasar ya kuma ba wa daliban Najeriya hak
An yi ram da mai mulki a Kaduna dauke da AK-47 kusa da sansanin ‘Yan bindiga. An wuce da wannan mutumi zuwa babbar hedikwatar ‘yan sanda da ke garin Kaduna.
Labarai
Samu kari