Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Jami'in kula da ababen hawa na Jihar Kaduna, KASTLEA, ya halaka wani direba da a riga an bayyana sunansa ba yayin rikici da ya shiga tsakaninsu a Ali Akilu Road
'Yan ta'adda sun sako wani dan asalin jihar Kano mai suna Muktari Ibrahim bayan iyalansa sun kai kiret 6 na giya, babura 2, katan daya na maganin karfi da N500k
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Juma'a a kasar Habasha ya bayyana cewa ba zai yi kasa a gwiwa ba wajen fitar da talakawa da marasa galihu daga cikin talauci.
Sanata Rochas Okorocha ya yi zama da shugaba Muhammadu Buhari a Aso Villa, Okorocga ya bukaci shugaban kasa Buhari ya sa baki a shari’arsa da hukumar EFCC.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Imo sun kama wani Deberechi Chukwu bisa zarginsa da halaka tsohon jami’in ‘yan sanda a yankin Mgbala da ke karamar hukumar Oguta a ji
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabuwar hukumar gwamnati mai suna 'Nigeria Data Protection Bureau' (NDPB) mai kare bayanai da sirrin kasa a
Jihar Kano - Ministan Sufurin Najeriya, Chibuke Rotimi Amaechi, ya yi gargadin cewa rashin kudi na iya zama cikas ga kammala ginin layin dogon Kaduna zuwa Kano.
Mayakan ISWAP 25 sun nitse a wani kogi mai zurfi a yankin Marte da ke tafkin Chadi a arewa maso gabas yayin da suke tserewa barin wutan dakarun sojojiN sama.
Wata kotu a Jihar Kano ta bada da belin tsohon kwamishinan ayyuka na jihar, Injiniya Mu'azu Magaji wanda aka fi sani da Dan Sarauniya Win/Win. Kotun da ke zaman
Labarai
Samu kari