Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
A jiya ne aka ji rahoton farko na bayanin yadda ‘Yan ta’adda suka fasa gidan yarin Kuje ya isa fadar Shugaban kasa, za a hukunta duk wanda aka samu da laifi.
Bidiyon tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano tare da matarsa Ebele suna shakatawa tare da shagali a kasar waje ya yadu inda suka yi wata fitar dare.
Wasa matasan Najeriya sun fara wani gasa da suka yi wa lakabi da #BishopChallenge domin zolayar jam'iyyar All Progressives Congress, APC. Hotuna da mutane da
Akalla mutane 30 ne ake fargabar sun mutu a wani hatsarin mota da ya auku a hanyar Zaria zuwa Kano ranar Alhamis 21 ga watan Yulin wannan shekarar da ake ciki.
Hukumar yaƙi da cin hanci EFCC ta ce dakataccen Akanta Janar, Ahmed Idris, ya karɓi na goro domin sa baki a saki kaso 13% da ake ware wa yankin da ake haƙo mai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 198 da ake zargi da aikata laifuka a jihar a tsakanin 27 ga watan Yuni zuwa 20 ga watan Yuli, rahoto.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC, ta ce za ta gurfanar da Ahmed Idris, dakataccen Akanta Janar na tarayyar Najeriya, a kotu a ranar Juma'a. A watan Mayu ne ak
Rundunar ‘yan sanda a ranar Alhamis ta ce ta kama wasu bama-bamai a cikin wata mota kirar Mercedes Benz da ke kan hanyar Chiranchi a unguwar Dorayi ta Kano.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya aikee da sakon ta'aziyya ga gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya bisa rasuwar ƙanwarsa, Hajiya Aishatu Yahaya Umaru.
Labarai
Samu kari