Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an yi nasarar kubutar da jami’an yan sanda 10 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kogi a daren ranar Laraba.
Za a ji Alkali ya karbi korafi, ya amince Bola Tinubu ya fuskanci shari’a a kan zargin yin karya ga hukuma a lokacin yana Gwamnan jihar Legas tun shekarar 1999.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta tanadi kudaden tallafin man fetur a shekarar 2023 da akalla za su kai sama da Naira tiriliyan 6.72 kamar yadda rahotanni suka fada
A kokarinta na datse hanyoyin samun kudaden yan bindiga, Gwamnatin tarayya na duba yiwuwar haramta amfani da babura wanda aka fi sani da Okada a fadin kasar.
Abuja - Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i ta kasa (JAMB) ta sanya makin shiga jami’a na shekarar 2022/23 zuwa 140 kamar yadda Jaridar Daily Trust ta rawa.
Attajiri kuma shahararren dan wasan dambe, Mike Tyson ya bayyana cewa yana iya mutuwa nan ba da jimawa ba. Ya kuma ce tarin kudi ba wata tsiya bace a gare shi.
Yan bindiga da suka addabi mafi yawan jihohin arewa, sun farmaki wata motar Bas mai ɗaukar mutum 18 a kan babbar hanyar Abuja-Lokoja ranar Laraba da ddadare.
Yayin da mutane da yawa ke ganin ya dace mata su gina alaka da maza masu shekaru, wata 'yar Najeriya ta zo da sabon salo a irin nata ra'ayin mai ban mamaki.
Yayin da matsalar tsaro ke cigaba da yaɗuwa a Najeriya, shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis ya jagoranci taron majalisar tsaro a fadarsa dake Abuja.
Labarai
Samu kari