Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Abuja - Cibiyar Kididdiga da Lissafi ta Najeriya ta bayyana cewa farashin cika tukunyar 12.5kg na iskar gas din girki ya karu da alkaluma 122.15% cikin shekara1
Wata tsohuwa mai shekaru 90, Halimatu Atta da aka sace a harin jirgin kasan Kaduna a watan Maris ta kubuta daga hannun 'yan bindigan da suka hari jirgin Kaduna.
A ranar Juma'a, 19 ga watan Augusta, Shugaba Muhammadu Buhari ya yi gargadin cewa aikin gwamnati fa ba wajen ajiye na jahilai marasa aikin yi bane masu neman.
Jami'an Sojin ruwan Najeriya sun damke wani jirgin ruwa, (MT) HEROIC IDUN, mallakin kamfanin Hunter Tankers AS dake Scandinavia, Norway yana kokarin satar danya
An bindige wasu jami'an yan sandan Najeriya su biyu a bakin aikinsu a garin Kuru da ke karamar hukumar Riyom na jihar Plateau. Wakilin Daily Trust ya gano cewa
Jami'ar Greenfield da ke Kaduna ta koma matsuguninta na cikin birnin Kaduna bayan yan bindiga sun kai hari a harabar makarantan na dindindin da ke babban hanyar
Wata kyakkyawar mata ta nuna hotunan lokacin da take dauke da wani cikin da ta yi na 'ya'ya hudu, mata a kafar sada zumunta sun girgiza, sun yi martani a kai.
Rahoton gidan talabijin na Channels ya bayyana cewa, 'yan bindigan sun shiga gidan Barista Benedict Azza da ke unguwar Saminaka, a Gusau, suka so sace shi.
Shugaban kasar Liberia, George Weah, kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila da Edward Onoja, sun shiga sahun mutanen da suka taka rawar wakar 'Buga'.
Labarai
Samu kari