Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Dutse - Hukumar bada agaji ta jihar Jigawa SEMA ta bayyana cewa adadin wadanda suka rasa rayukansu sakamakon ambaliyar ruwan sama ya kai 60, rahoton TheNation.
Wasu yan bindiga sun afka wa ayarin motoccin Hajiya Zainab Lawal Gummi, kwamishinan mata da harkokin yara na jihar Zamfara da hari suka bude musu wuta a hanyar
Kungiyar nan mai mai fafutikar tabbatar da adalci a al'amuran mulki (SERAP) ta ce tana shirya takardun shigar da kara kotu domin kallubalabtar gwamnatin Buhari
Tsohon jakaden Najeriya a kasar Saudi Arabia, Alhaji Abdulkadir Imam, ya kwanta dama. Ya rasu a garin Ilorin na jihar Kwara yana da yake da shekaru 90 a duniya.
Tsakanin Mayun 2011 da 2019, Abdulfatah Ahmed ne ya rike kujerar gwamna a jihar Kwara. Naira biliyan 11.9 ake zargin sun bace daga asusun jihar Kwara a lokacin.
Kwantrola Janar na hukumar hana fasa kwabri watau Kwastam, Hameed Ali, a ranar Alhamis ya nuna rashin yardarsa da N6tr da gwamnati ke ikirarin ta kashe kan tal
Yan sanda sun kama shahararren mawakin Najeriya wanda aka fi sani da Ice Prince a Legas saboda dukan jami'in dan sanda. Rahotanni sun ce misalin karfe 3 na dare
Za a ji kotu ta tsige Sabon Basaraken da aka nada a jihar Osun, Alkali yace babu wanda yake karagat, duk da Mai girma Gwamna ya bada sanarwar nada sabon Sarki
Hukumar kididdiga ta Najeriya, NBS, ta bada bayanin yadda farashin kayan abinci suka tashi a watan Yuli a kasar. A cikin rahoton da ta wallafa na wasu zababen
Labarai
Samu kari