Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Akwai sabon aiki a gaban jam'iyyar APC yayin da wata kotun tarayya ta sanar da soke zaben fidda gwanin da aka gudanar a watan Yuni. Ta umarci a sake sabon zabe
Wani mai amfani da Twitter mai suna Vulfang Nwaru ya nuna damuwarsa bayan diyarsa ta shiga madafi sannan ta fasa tulin kwai har kiret daya. Hotunan sun yadu.
Wata babbar kotun yanki dake Karu a Abuja ta gurfanar da wani Okechukwu Eze mai shekaru 37 kan zargin cin zarafin wata mata tare da janyo zubewar cikin jikinta.
Yanzu muke samun labarin mutuwar shugaban jam'iyyar PDP a jihar Zamfara, Ahmad Sani Kaura. Ya rasu yayin da ya halarci wani taron zaman lafiya a jihar yau.
Wata mata mai ɗauke da juna biyu, Ummulkhairi Salisu, ta roki Kotun shari'a dake zama a Magajin Gari ta umarci tsohon mijinta ya rika bata N30,000 duk wata.
Dan majalisar wakilai na kasa ya bayyana bukatar a ba 'yan Najeriya damar mallakar makamai domin su iya kare kansu daga barnar 'yan ta'adda a fadin kasar nan.
An damke yan kasuwar canji akalla takwas a jihar Kano sakamakon samamen da hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta kai kasuwar
Tsohon dan kwallon Super Eagles kuma Kano Pillars, Bello Musa Kofarmata, ya rigamu cikawa daren jiya Talata, 2 ga watan Nuwamba, 2022 a kofar mata jihar Kano.
Akwai yiwuwar mazauna nahiyar Afrika su fara fuskantar zazzabin cizon sauro mai tsananin yayin da wani nau'in sauro da ake kyautata zaton dan yankin Asiya ne
Labarai
Samu kari