Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Alkali ya samu Emmanuel Sombo da laifin satar kudin FCE Eha Amufu. Hakan na zuwa bayan shekaru ana shari’a da hukumar EFCC, jami’in zai yi shekaru 304 a daure
A Anambra Ma'aikata sun samu karin albashi, sannan Gwamna Charles Soludo ya bi ya rabawa kowa kyautar N15, 000 domin su yi shagulgulan bikin kirismetin bana.
Wata Kotun majirtire a jihar Ondo tace ta kama Danladi mai gadi a Apex Group of School, Akure da aikata laifin sata a makarantae ,ta tura shi gidan gyaran hali.
'Yan Najeriya na yawan amfani da sabbin hanyoyin zamani wajen kashe kudi sabanin yadda a abaya ake amfani da kudin banki na takarda jingim a hannun jama'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Muhammad Matawalle, ya aike da sakon jaje gami da ta’aziyyarsa ga iyalan wadanda suka mutu sakamakon luguden Jiragen NAF.
Wasu ‘yan ta’adda da ake zargin na Boko Haram ne sun kutsa wasu yankunan Jibwiwi dake karamar hukumar Hawul inda suka kone gidaje, kayan abinci da dabbobi.
Wani mutum da ke aikin tura sako ya bingire da bacci a kan babur dinsa bayan ya faka a gefen hanya kuma bidiyon da ke nuna yadda yake sharar barcinsa ya yadu.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yaba wa manyan malaman Tijjaniya da suka kai masa ziyara har fada yau Talata, yace ya shirya komawa Daura nan da wata 5.
Ministan matasa da wasanni mista Sunday Dare yace ba batun wai maida tsarin yiwa kasa hidima na NYSC matsayin "OPTIONAL" ko wani zabi da mutum zaiyi game da shi
Labarai
Samu kari