Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Kungiyar malaman jami'a na shirin komawa yajin aiki saboda rashin samun abin da take so. Gwamnati ta yiwa ASUU alkawari, amma ta gaza cikawa ya zuwa yanzu.
Oghadeva Sandra ta bada labarin yadda wani matashi da suka kwashe shekaru biyu suna zuba soyayya da shi yayi watsi da ita ya aura wata bayan ya samu arziki.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta samu izinin kwace kadarorin mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu wanda a yanzu yana tsare a Birtaniya.
Hukumar bautar kasar matasa ta tabbatar da labarin cewa gobara ta ci hedkwtaarta dake birnin tarayya Abuja da safiya ranar Juma'a, 4 ga watan Oktoba, 2022.
Yayin da kasuwanni ke ci gaba da samun tsaikao, Dangote ya samu ribar kudade masu tsoka a cikin kankanin lokaci, lamarin da ya ba shi karin matsayi a duniya.
A kalla mutane shida ne babbar mota dauke da yashi ta mitsike sakamakon tsinkewar birki a kan babban titin Gubio dake wajen babban birnin Maiduguri a Borno.
Gwamnan jihar RIvers, Barrista Nyesom Ezenwo Wike, ya sake nada sabbin mutane 100,000 matsayin hadimai na musamman da zasu yi masa aiki lokacin zaben 2023.
Kotun Amurka ta yi hukunci kan dan damfarar nan da ya yi fice, Hushpuppi bayan da ya amsa laifin sace kudin jama'a. Zai yi zaman magarkama na tsawon shekaru 11.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da hakimin kauye, suna barazanar kakaba haraji kan manoma idan ba a ba su kudin fansan da suke bukata a kan lokaci.
Labarai
Samu kari