Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Benue, Farfesa David Salifu, ya rasu bayan harbin bindiga da ya samu a wani hari da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai.
Jama'a a kafar sada zumunta sun shiga mamaki yayin da wani dan acaba ya fara yawo da jariri a cikin rigarsa, yace matarsa ta gudu ta bar shi da danyen jariri.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari yace duk ƙoƙarin da yake yi domin ganin ya fita kunyar ƴan Najeriya, hakan bai wadatar ba. Shugaban ƙasar yace ba zai yi kewa ba
Matar aure ta bayyana yadda ta nemi tsoho mai suna Shehule mai kayan miya inda ta gwangwaje shi da kyautar N1 miliyan saboda kyautatawa mahaifiyarta da yayi.
Wata ‘yar Najeriya ma’abociya amfani da TikTok mai suna Shirin Borau a kwanakin nan tayi suna baya ta bayyana cewa ta siya motarta ta farko tana da shekaru 17.
Wasu mutane da ake kyuatata zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da ɗalibai hudi na makaran Poly ta jihar Kogo yayin da suke hanyar komawa gida a jihar Ondo.
Gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya gabatar da sandan sarauta ga sabon sarkin Jere, Alh Abdullahi Daniya a wani biki da aka yi a ranar 23 ga watan Disambar 2022
Rundunar yan sandan Najeriya a Jihar Plateau ta ce ta kama wani matashi Ashiru Ibrahim dan shekara 22 mazaunin Angwan Rogo da ake zargi da garkuwa da wani yaro.
Aminu Wali, korarran dan takarar gwamna na jihar Kano a jamiyyar PDP, yace zai garzaya kotun daukaka kara bayan korarsa da kotu tayi yana mai cewa akwai kuskure
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace limanin cocin katolika na Jihar Benue, Rabaran Fada Mark Ojotu. Yan sanda sun tabbatar
Labarai
Samu kari