Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Yan sanda a garin Maiduguri sun kama tare da tsare wata tunkiya da yaranta biyu bayan wani ya shigar da kara kan cewa sun cinye masa soyayyen kifi da ya kasa.
Yusuf Idris, kakakin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ya bayyana cewa shugaban kasa Buhari ya yi abun da ba a taba yi ba a tarihi.
Wasu matasa sun shiga hannun dakarun yan sanda bisa zargin cin mutuncin wata mata a jihar Enugu, an tattaro cewa sun lakaɗa mata duka bayan cire mata kaya.
Jami'an leken asiri sun samu nasarar kama wani matashi a jihar Kaduna wanda ke tarban bakin sabbin yan ta'addan ISWAP kuma yana basu masauki kan su fara kisa.
Shugaban hukumar albashi da kudin shiga na gwamnatin tarayya yace yan Najeriya kada su damu, kudin da aka biyan sanatoci albashi da ministoci bai wuce milyan 1.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta baro kasar Dubai don halartan bikin kawarta ta sha mamaki bayan ta gano cewa saurayinta aminiyar tata zata aura.
Rahotanni da suka shigo sun bayyana cewa yara da yan ta'adda suka sace a garin Mairuwa a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina a gona sun shaki iskar yanci.
Bayan kwana biyu da baiwa maaman ASUU mamaki Dr Chris Ngige ya fitar da jawabin cewa tilas da umurnin kotu ya tursasa Malaman ASUU yanjewa daga yajin aiki.
Shugaban mabiyar darikar Redeem na addinin Kirista, Fasto Adeboye, ya jefa shakku cikin al'umma kan yiwuwar gudanar da zaben shugaban kasa a shekarar 2023.
Labarai
Samu kari