A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
IGP na Yan Sandan Najeriya ya bada umurnin a raba wa jami'an rundunar rigar kariya daga harsashi, kwalkwali, barkonon tsohuwa da wasu kaya gabanin zaben 2023.
Shugaban hukumar NIQS ya ƙasa kuma tsohon Sakataren watsa labarai ga gwamnan jihar Neja, Malam Danladi Ndayebo, ya rasu bayan hatsarin mota da daren Lahadi.
Dan kwallon kafa na Ivory Cost, Didier Drogba ya bayyana gaskiyar lamari kan jita-jitan da ake yadawa cewa ya shiga addinin Muslunci a kwanakin baya kadan.
Kotun Majistire ta umarci a sambadawa 'yan TikTok biyu, Nazifi da Unique pikin Bulalu 20 kowanensu bayan kama su da laifin zagin gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje
Bayan yan kwanaki tsare hannun jami'an yan sanda a jihar Borno, an saki tinkiyar da aka damke kan laifin cin bushasshen kifin wani dan kasuwa a Bulabulin Borno.
Gidauniyar Anap Foundation ta gudanar da kuri'ar jin ra'ayi kan zaben gwamnan Kano kuma sakamakon ya nuna cewa Abba Gida-Gida zai lashe idan aka yi zabe yau.
Sojoji da suka je maganin masu tada zaune tsaye sun shiga fada da matasa. Ba wannan ne karon farko da aka samu irin wannan takaddama a yakin kudu maso gabas ba.
Rahoton dake shigo mana da safiyar Talatan nan sun nuna cewa wata quta da tashi sakamakon motsin wutar lantarki ta yi ɓarna a Plazar 'yan sanda a Nasarawa.
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Labarai
Samu kari