Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
Za a samu labari cewa daga 2017 zuwa 2021, binciken da Jami’an EFCC suka gudanar ya tona cewa N12,998,963,178.29 aka biya barayi da nufin tallafin man fetur.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an gano wani mutum da matarsa kwance babu rai a kan gadonsu na aure a karamar hukumar Dawakin Tofa da ke jihar.
Wani bature ya bayyana damuwarsa a kan rashin yin aure da wuri bayan haihuwar diyarsa ta farko mai shekaru hudu. Ya ce ina ma ace ya yi auren wuri a rayuwarsa.
Tsohon shugaban majalisar dattawa ya shigar da Gwamna AbdulRahman AbdulRazq na jihar Kwara kara a kotu inda ya nemi ya bashi hakuri da tarar naira biliyan 20.
Wasu jami'o'in tarayya a Najeriya sun yi karin kudaden makaranta biyo bayan kin karin kudaden da gwamnatin tarayya ke basu na gudanarwa, daga cikinsu akwai FUD.
Wani gagrumin hatsarin mota ya ritsa da rayuka 18 inda suka kone kurmus har ba a iya ganesu a kauyen Nabardo dake jihar Bauci a yammacin Laraba wurin karfe 5.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kisan wasu mutane biyu tare da jikkata wasu uku da jami'inta ya yi a ranar Lahadi, 1 ga watan Janairun 2023.
Wata kotun Abuja ta bayyana korar batun da ke neman a tsige shugaban INEC tare da bincikarsa. Kotu ta ce babu batun tsige Mahmud balle kuma wani bincikarsa.
'Yan bindiga sun tare a wani dajin jihar Bauchi, inda suke sace mutane suna yin karbar kudin fansa. An kuma kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutum hudu.
Labarai
Samu kari