Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Shugaban jasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da wata katafariyar cibiyar al'adun Yarbawa da aka gina a jihar Legas, an gayyaci manyan mutane daga yankuna da yawa.
Wani matashi 'dan Najeriya ya saki bidiyon da ke nuna gida da wani dillali a Legas ya nunawa kawarsa kan N650,000. Jama’a sun yi martani sosai kan bidiyon.
Wani dan sanda mai gaskiya yaki karbar Naira miliyan 1 da wani ya bashi matsayin cin hanci don sakin wani Yusuf Ibrahim da aka kama kan garkuwa da mutane a Kano
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da hutun kwana biyu ga al'umma da kuma jama'ar gari dan tarar shugaba Muhammadu Buhari da zai ziyarci jihar na kwana biyu.
Gwamnann babban bankin kasa ya karyata zargin da dan majalissar jihar nan yayi wato GUdaji kazaure na karkatar da kudi kusan tiriliyan 80 da doriya a kudin fito
‘Yaruwar Ado Bayero, Fulani Hasiya Bayero ta rasu a makon da ya wuce. Bola Tinubu ya ce duk wanda ya san Marigayiya Fulani Hasiya Bayero, ba zai manta da ita ba
Direbobi a jihar Gombe sun bayyana bukatarsu ga babban bankin Najeriya yayin da ake ci gaba da jiran wa'adin mayar da tsoffin kudi ya kare nan da kwanaki kadan.
Fitaccen malamin hadisin Annabi SAW, Jabir Sani Maihula ya tofa albarkacin bakinsa a kan halin da aka shiga a dalilin canjin manyan kudi da Gwamnan CBN ya yi
Yan ta'adda sun kai hari wasu kauyuka a kalla bakwai da ke karamar hukumar Shiroro na jihar Neja inda suka halaka mutane uku, sun kuma yi awon gaba da wasu.
Labarai
Samu kari