Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Muhammad Mustapha, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Nasarawa ya ce jam'iyyarsa za ta karbe Nasarawa daga hannun APC.
Domin ganin an kawo karshen cutar Lassa a jiharsa, gwamnan jihar Ondo ya raba guban bera ga jama'ar jiharsa da ke Kudancin Najeriya a cikin wannan makon yau.
Mambobin jam'iyyar adawa ta New Nigeria Peoples Party, NNPP, a jihar Kano sun fito zanga-zanga kan zargin cewa Sakataren hukumar zabe INEC na jiha ya hada APC.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta fara rarraba kayan aikin zaben gwamna a jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, tuni komai ya fara kankama.
Kasar Amurka ta bayyana tsoron satar bayanai daga manhajar TikTok, ta ce za ta tabbatar da an daina amfani da manhajar kawai kowa ma ya huta a cikin kasar.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta bayyana sauya kwmaishinta a jihar Kano biyo bayan wata zanga-zanga da mabiya NNPP suka yi bayan zaben shugaban kasa a jihar.
Ga Wasu Jerin Abubuwa Guda 6 Da Zababben Shugan Kasa Bola Tinubu Yake Buƙatar Tunkara Gadan-Gadan a Matsayin Shugaban Ƙasa A Watan Mayun Dake Kamawa na 2023
Rundunar yan sanda a Legas ta maka wani mai gidan haya a kotu kan tuhumarsa da kai sunayen wasu yan haya 2 a gidansa matsafa inda aka yi barazanar za a halakasu
Yanzu muke samun labarin yadda gobara ta yi kaca-kaca da kayan miliyoyin kudi a wata kasuwar kayan ababen hawa da ke jihar Legas a Kudu masu Yammacin kasa.
Labarai
Samu kari