Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Fasinjoji da dama sun samu raunika a wani haɗarin jirgin ƙasa da mota a jihar Legas. Jirgin ƙasan dai yayi taho mu gama ne da motar wacce take akan titin sa.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun kai samamen kwantan bauta kan mafakar masu garkuwa da mutane a Kuros Riba, sun ceto kwamishinar harkokin mata da aka sace.
Jiragen yaƙin sojojin sama na Najeriya sun halaka wata mata mai ɗauke da juna da wasu ƙananan yara a jihar Kaduna. Sojojin dai sun biyo wasu ƴan bindiga ne.
Sai bayan zaben Gwamnonin jihohi sannan man fetur zai samu sosai. ‘Yan kasuwa sun shiga dar-dar bayan zabe, saboda haka aka daina zuwa dauko fetur daga Kudu.
Wasu mahara da ba a tabbatar ko su wanene ba sun tafi gidan dan takarar majalisar jiha karkashin jam'iyyar PDP a jihar Imo, Ifeanyi Ozoemena, sun kona gidan.
Za a ji yadda INEC ta daga zabe kwatsam har Shugaban kasa bai da masaniya. INEC mai zaman kanta ta dauki matsayar ne a jiya, bayan Buhari ya dawo daga Doha
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta dage cewa Mr Peter na jam'iyyar Labour ne ya lashe zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu ba Bola Tinubu na APC ba
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, da kwamishinoninsa a halin yanzu suna taro. Wannan taron ba zai rasa nasaba ba da zaben gwa
Alh. Atiku Abubakar, dan takarar Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya gana da IBB a Minna
Labarai
Samu kari