Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Yanzu muke samun labarin mutuwar wani dan takarar gwamnan PDP kwanaki kadan kafin zaben 2023 da za a yi. Dansa ne ya sanar da mutuwarsa ga duniya a yau dinnan.
Rahotanni sun bayyana cewa yan banga sun yu ba ta kashi da yan ta'adda yayim da suka yi kokarin kutsa kai garin Birnin Magaji da ke jihar Zamfara ranar Talata.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin dake tattare da yin sabbin kudi da kuma karancin mai a Najeriya. A cewarsa, duk zabe ne.
Majalisar dattawan Najeriya ta girmama Limamin cocin da yan ta'adda suka ƙona kurmus a zaman yau Laraba, ta gudanar da shiru na mintu ɗaya da jaje ga iyalai.
Yayin da tsoffin kudade ke kokarin daina amfani, gwamnati ta ce ba za ta kara wa'adi ba. An bayyana hanoyin da 'yan Najeriya za su bi domin rabuwa tsoffin kudi.
A Ebonyi, Machiavelli Ụzọ da wasu ‘yan dabar siyasa sun jibi wani mawaki, jami’an ‘yan sanda sun zo inda abin ya faru suka ceci sa a lokacin da ya yi raga-raga.
Mutane sun koka kan fashewar wani abin fashewa da ake zargin bam ne a kauyen Galkogo, karamar hukumar Shiroro, Jihar Neja. Ba a san adadin wadanda suka mutu ba
Wata kungiya ta caccaki tsohon shugaban kasa Obasanjo kan zargin kasa tabuka komai wanda ya shafi ci gaba ko nunkasa tattalin arzikin Nigeria lokacin yana mulki
Gwamna Ortom na PDP a jihar Benue ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gaggauta dage wa'adin da aka sanya na daina amfani da tsoffin kudi saboda dalili.
Labarai
Samu kari