‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Wata kotu ta tabbatar wa da Hukumar Kiyaye Hadura (FRSC) ikon ci gaba da hukunta masu abin hawa da suka sabawa doka da kuma cin taransu don inganta tukinsu.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya miƙa tayin ɗaukar aiki kai tsaye ga Yusuf Aminat, wacce ta gama digiri da matakin da ba'a taɓa ba a jami'ar jihar Legas.
Dubun wani sanatan bogi ta cika bayan ya faɗa hannun jami'an hukumar hana cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC). An cafke shi ne bisa zargin damfarar har €5.7m.
Gwamnan jiar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarn sake gina shataletalen da aka rusa kusada gidan gwamnati saboda yanayin tsaro a wani wuri daban mafi tsaro.
Kiristoci a jihar Kaduna sun yi fitar ɗango domin taya Musulmai aikin share filin masallacin da suke gudanar da sallolin Idi. Hakan ya faru ne a ƙaramar hukuma.
Gungun matasa wadanda suka fusata sun cika titunan birnin Kano don nuna damuwarsu da kin jinin rushe-rushe da gwamnatin Abba Gida Gida jihar ke yi a kullum.
Wani mutum mai suna Zubairu Yako ya maka makwabcinsa a gaban kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano bisa zargin saran bishiyar gidansa ba tare da izininshi ba.
Wata matar aure mai neman kotu ta raba aurenta da mijinta ta bayyana cewa ba ta san yadda aka yi ta samu juna biyu ba duk da basu yi kwanciyar aure ba da mijin.
Wasu 'yan bindiga ɗauke da manyan makamai sun halaka shugaban 'yan banga a ƙaramar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina, a yayin wani farmaki da suka kai a.
Labarai
Samu kari