Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
An fitar da jerin sunaye 37 na wasu mutum 37 da aka kashe a jihar Nasarawa a lokacin da jirgin sojin saman Najeriya ya yi lugden wuta kan makiyaya a jihar.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram syn bayyana daina aikata ta'adddanci tare da kai kansu ga rundunar sojin Najeriya a jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin kasa.
Yan bindiga sun halaka wani mutum dan shekara 52 mai suna Samanja a garin garin Baje-Patiko da ke karamar hukumar Manya ta jihar Neja yayin da ya ke aiki a gona
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa zaben bana ya zo da tsaiko ga dan takarar shugaban kasa na APC a jihar Legas Ya fadi dalilin rasa jihar.
Ka da Kada Ka Kuskura Kace Wai Zaka Haɗa Gwamnatin Haɗaka Inji Tanko Yakasai Zuwa ga Zababben Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu Bayan Kiranye Kiranye
Allah ya yi wa Amar na Dutse kuma hakimin Basirka a jihar Jigawa, Alhaji Muhammad Suleiman da yaransu uku sun rasu. Hakan ya faru ne sakamakon hadarin mota.
Wani basaraken gargajiya a yankin birnin tarayya Abuja, HRH, Alhaji Hassan Shamdozhi, ya bayyana yadda ake cikin bayan sace matarsa ɗa yayansa kusan wata 1.
Gaskiyar zance ya fito fili dangane da kisan ɗan gwamnan jihar Rivers, Nyesom Eike a ƙasar Amurka. Majiya mai tushe ta fito ta ƙaryata labarin da aka yaɗa.
Tirkashi: Yan Sandan Borno Sun Samu Nasarar Cafke Ɓarayi Guda Hamshin da Sukai Sace-Sacen Kaya a Gobarar Data Afkawa Babbar Kasuwar Nan ta Maiduguri Monday
Labarai
Samu kari