Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Kisihi ya sanya wani matashi aikin dana sani yayin da aka daure shi shekaru bakwai a gidan yari saboda ya watsawa budurwarsa da daurayinta ruwan acid a Legas.
Babbar kotun tarayya mai zaman ta a jihar Legas, ta zartar da hukuncin fatali da umurnin kwace kadarori 14 na gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da aka ba EFCC.
Wata mumunar gobara da ta tashi a kasuwar Yan Katako da ke Sabon Gari da ke yankin Zariya, jihar Kaduna ta yi sanadiyar konewar shaguna 150 da asarar miliyoyi.
Daga cikin abubuwan da za su shiga littafin tarihin Najeriya shi ne a ranar 29 ga watan Mayun 2023, Musulmi zai mika mulki ga Musulmi, sai bana aka taba gani ba
Mulki ya zo karshe, amma Minista ya hakikance a kan maganar jirgin sama. Daga yanzu zuwa 29 ga Mayu, za a iya ganin jirgin saman NigeriaAir yana yawo a sama.
An tattaro mutanen Najeriya kusan 2400 da yakin da ake yi a Sudan ya rutsa da su, wannan zirga-zirga na ‘yan kwanaki za ta ci abin da ya kai Dala miliyan 1.2.
Wani bidiyo ya nuna lokacin da Bola Ahmad Tinubu ke shiga gidan gwamnati a Najeriya don fara aikin da ya wajaba akansu na mulkin Najeriya daidai da tsarin doka.
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana kadan daga abin da ya gani game da Bola Ahmad Tinubu da kuma yadda ya kasance mutum abin zargi kan lamuransa duka.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari kan wasu garuruwa uku a jihar Benue, sun kashe yan farin hula 15 da dakarun sojoji guda biyu a ranar Talata.
Labarai
Samu kari