Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Yayin da ake dab da fara jigilar alhazan Najeriya zuwa gida ranar Talata, 4 ga watan Yuli, Allah ya yi wa karin mutum biyu daga jihar Kaduna rasuwa a Makkah.
Mutane sun yi surutu a kan yadda aka nemi a kawo Nigeria Air a mulkin Muhammadu Buhari. Hadi Sirika wanda ya na da kusanci da shugaban kasa, ya yi yadda yake so
Alhaji Mujahid Dokubo Asari ya bayyana cewa wasu ɓata gari sun atura masa saƙonnin barazanar raba shi da duniya saboda matsayarsa kan wasu lamura a Najeriya.
Ana zargin Mai dakin ‘Dan takaran Shugaban kasa da fasikanci da wani yaron Tinubu. Ana yawo da jita-jita cewa Seyi Tinubu ya na neman Dr. Elizabeth Jack Rich
Mazauna rukunin gidajen Trademore a birnin tarayya Abuja, sun barke da zanga-zanga kan shirin FCTA na rushe anguwar da suke zaune saboda hadarin ambaliya .
Hamshakin attajirin nan na Afrika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa bai da gida ko guda daya a kasar waje. Dan kasuwar ya bayyana cewa wasu daga cikin.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya rushe hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar nan ta ke. Rushewar za ta fara aiki ne tun daga ranar 29 ga watan Mayu.
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC ta ce dole a dauki matakin bai daya don kare Alkur'ani da dakile faruwar hakan, sun yi kira da kafa dokokin kasa akan hakan.
Alhazan Najeriya da suka gudanar da aikin Hajjin bana a ƙasa mai tsarki ta Saudiyya, za su fara dawowa gida Najeriya a ranar Talata, 4 ga watan Yulin 2023.
Labarai
Samu kari