Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Yanzu muke samun labarin abin da ya faru a kotun tarayya da ke Abuja, inda aka kori karar da Binani ta shigar game da sakamakon zaben gwamnan jihar Adamawa.
Kotun ɗaukaka ƙara ta bayar da umurnin a koma birnin tarayya Abuja da domin ci gaba da sauraron ƙararrakin zaɓen Ebonyi. Babbar alƙaliyar kotun ta umurci hakan.
Yanzu muke samun labarin cewa, Allah ya yiwa tsohon ministan Najeriya na kwadago rasuwa bayan da ya yi jinya a wani asbitin jihar Kano da ke Arewacin Najeriya.
Hukumar da ke kula da yan Najeriya mazauna kasashen waje ta tabbatar da cewar motocin da za su kwashe yan kasar da suka makale a yakin Sudan sun isa garesu.
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Najeriya suka yi nasarar lallasa 'yan bindiga a yankin jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya. An bayyana yadda ya faru.
Hukumar EFCC ba ta haƙura ba, za ta sake maka tsohon ministan sufuri, Femi Fani-Kayode da wasu mutum uku, a gaban kotu bisa zargin yin sama da faɗi da N4.6bn
Wasu ma’aurata da suka shafe tsawon shekaru 8 da aure sun gano suna da alaka. Matar ta wallafa labarin a soshiyal midiya yayin da ta sha alwashin zama a auren.
Mutane da yawa za su rasa ayyukansu a nan gaba yayin da mutum-mutumi ke kara yawa a kamfanoni da yawa masu daukar hankali. Bidiyo ya nuna misalin irin ayyukan.
Masu garkuwa da mutane sun kai wani mummunan sumame a ƙauyen Yewuti cikin ƙaramar hukumar Kwali ta birnin tarayya Abuja. Sun yi awon gaba da mutane da dama.
Labarai
Samu kari