Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Zababben shugaban kasa, Bola Tinubu ya jinjinawa marigayi shugaban kasa Yar'Adua kan jajircewa da ya yi wajen tabba daatar dmokradiyya da shugabanci nagari.
Shekara 13 bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Umaru Yar’Adua, uwargidansa, Hajiya Turai Umaru Yar’Adua ta bayyana wa gidan BBC yadda rayuwa ta kasance mata
Mazauna jihar Katsina sun hadu da jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Katsina don yi wa marigayi Umaru Musa Yar'Adua addu'a yayin da ya cika shekaru 13 da rasuwa.
Rundunar ‘yan sanda ta kwamushe wani yaro, Ibrahim Musa da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa mai kimanin shekaru 50 a karamar hukumar Ungogo da ke jihar Kano.
Matashin da ya sababa shari’ar tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu na safarar sassan jiki ya bayyana cewa baya so ya dawo Najeriya.
Sonia Ekweremadu, diyar Sanata Ike Ekweremadu mai shekaru 25 ta ce tana ji kamar laifinta ne kuma hukuncin da kotun Birtaniya ta yi wa iyayenta na mata ciwo.
Wasu mutanen jihar Katsina da masu ruwa da tsakin PDP reshen jihar sun gudanar da taron Addu'o'i ga tsohon shugaban ƙasa, Umaru Musa Yar'adua bayan shekara 13.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da nadin Alhaji Buhari Adeniyi a matsayin sabon Onijagbo na Ijagbo da ke karamar hukumar Oyun ta jihar.
Wani matashi ya bayyana yadda rayuwa ke da matukar wahala da zaran mutum ya zama uba, ya bayyana cewa baya bacci duk dare saboda rainon dansa wanda yake jariri.
Labarai
Samu kari