Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rahoto ya nuna cewa jami'an tsaro sun bindige tsohon kansila na gundunar Getso a jihar Kano, Ibrahim Nakuzama, kan satar akwatin zabe, na kusa dashi ya tabbatar
Rahoto da ke fitowa a yanzu ya nuna cewa an yi gobara a kasuwar Gamboru, wacce itace kasuwar kayan gwari mafi girma a Kudancin Borno, ba tabbatar da sanadin ba
Rahoton da muke samu daga jihar Neja ya bayyana yadda 'yan siyasa ke sayen kuri'un talakawa da taliya da sauran kayan abinci a bangarori daban-daban na jihar.
Jami'an hukumar EFCC sun sha dakyar a hannun 'yan daba a jihar Kaduna a lokacin da suka zo kama wani da ake zargin yana saen kuri'un jama'a a wurin zaben nan.
Rahoton da muke samo daga jihar Legas na bayyana yadda hukumar zabe ta INEC ta bayyana dage zaben gwamna da 'yan majalisun jihohi zuwa wani lokacin na daban.
Wasu mutane cikin masu zabe wani gari mai suna Garam, a karamar hukumar Tafa da ke Jihar Niger sun ce sun gwammace a basu abinci a maimakon a tura musu kudi.
Wani bidiyo ya nuna yadda wani kwamishinan jihar Bauchi ya fito yana raba kudi gabanin zaben gwamna da aka yi a yau Asabar, an bayyana yadda lamarin ya faru.
Kpam Sokpo, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Buruku ya yi zargin sojoji daga bataliya ta 401 sun lakada masa duka ciki dare a otel dinsa a jihar Benue
A yau ce ranar 18 ga watan Maris ta zaben gwamnoni a Najeriya, za a yi hakan a jihohin Gombe da Bauchi da sauran jihohin kasar. Mun kawo muku na jihohin Arewa.
Labarai
Samu kari