Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wata motar tirela mai ɗebo yashi a birnin tarayya Abuja. Burkin motar tirelar ne ya ƙwace inda ta yi kan wasu motocin.
Bayan gano gaskiya da kuma gano yadda wata daliba ta jirkita sakamakon jarrabawarta na JAMB, mahaifinta ya fito ya bayyana gaskiya, ya nemi afuwar hukumar.
Tun bayan cire tallafin man fetur da Bola Ahmed Tinubu ya yi a Najeriya, mutane ke shan fama da wahalhalu yayin da masu gidan mai suka koka kan nasu matsalolin.
Kamfanin motoci na Innoson ya janye tallafin karatu da ya baiwa Joy Mmesoma Ejikeme bayan bincike ya tabbatar da sakamakon jarrabawarta na UTME na bogi ne.
Wata sabuwar amarya ta garzaya kotun shari'ar musulunci mai zamanta a Kaduna domin neman a datse igiyar aurenta da mijinta wanda duka watansa huɗu da ɗaurawa.
Jami'an hukumar 'yan sanda reshen jihar Enugu sun kai samame jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar kuma an ce sun kama ɗalibai maza da mata da yammacin Jumu'a.
Wani kwamitin bincike da gwamnatin jihar Anambra ta kafa domin binciken sakamakon jarrabawar UTME na Miss Mmesoma Joy Ejikeme ya gano wasu abubuwa guda hudu.
Yayin da ta fallasa aika-aikar da dalibar nan Mmesoma Ejikeme, ta yi na kara makin JAMB dinta, Aisha Yesufu ta bukaci a tsige shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Festus Keyamo ya bayyana cewa ya kamata a bari Mmesoma Joy Ejikeme ta samu gurbin shiga jami’a daidai da ainahin makin da ta samu a sakamakon jarrabawar UTME.
Labarai
Samu kari