Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Rahotanni sun tabbata ƴan bindiga sun yi awon gaba da wasu matafiya a jihar. Ƴan bindigan dai sun tare su ne a cikin daji, inda daga nan suka tasa ƙeyar su.
Rundunar sojin Najeriya ta hallaka akalla ‘Yan bindiga 14 a wani farmaki da suka kai tare da kwamushe shugaban ‘yan ta’addan a Arewa maso yammacin Najeriya.
Ministan wuta ya koka kan yadda kwastomomi ciki harda wasu manyan ma'aikatun gwamnati ke kin biyan kudin wuta akan lokaci duk kuwa da arhar da wutar ta ke da
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe jami'an hukumar yan saɓda uku yayin da suka bude masu wuta a shingem binciken ababen hawa a jihar Anambra ranar Alhamis.
Wata kotu da ke zamanta a Sabo a yankin Yaba a jihar Legas ta bada belin shugaban kabilar Ibo mazauna Ajawo a jihar, Fredrick Nwajagu wanda ya yi barazanar.
Biyo bayan ƙin amincewa da sakamakon zaɓen da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP da kuma Peter Obi na Labour Party su ka yi, an samu wasu lauyoyi guda 50 da su ka
DisCos da GenCos sun gagara sauke nauyin bashin da ake binsu a Najeriya. Abin da hakan zai jawo shi ne za a koma rayuwa cikin duhu din-dim a wurare dabam-dabam.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda sun bayar da belin dakataccen kwamishinan hukumar INEC, na jihar Adamawa, Farfesa Hudu Yunusa-Ari, bayan an masa tambayoyi.
Wata amarya ta koka bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya ya tarwatsa wajen taron bikinta. An gama kawata ko'ina da kayan alatu sai ga ruwan sama ya sauko.
Labarai
Samu kari