Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rahoton da muka tattara wasy jiga-jigan gwamnonin Najeriya za su iya fuskantar matsala a zaben gwamnoni da ke tafe a ranar Asabar 18 ga watan Maris mai zuwa.
Majalisar Alkalai na Kasa, NJC, ta dakatar da Alkalin Alkalai na Taraba daga aiki kuma ta bada shawarar a masa ritaya na dole bayan bincike ya nuna ya saba doka
Babban malamin addinin Musulunci kuma masanin fiqihun adinin, Dr Jamilu Yusuf Zarewa, ya yi tsokaci kan kudi da kyaututtukan da jami'an INEC ke karba hannu.
An sake samun tashin gobara a jihar Kano. Wata gobara da ta tashi a kasuwannin Bagwai da Sumaila ta laƙume shaguna da dama. Ana yawan samun gobara a Kano..
A labarin da muke samu, an bayyana yadda shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar gwamna a jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya bisa dalilai.
Dan takarar gwamnan PDP ya samu karuwa, ya hade da jam'iyyar Labour da su Peter Obi don tabbatar da tsige gwamnan APC mai ci a jihar Odun da ke Kudancin kasa.
Binciken da aka yi ya bayyana bayanan yarinyar da aka ce wani dattijo ya aura, ya bayyana ba karama bace, kawai dai tana da karamin ruwa ne, amma bazawara ce.
Wata kotun daukaka ƙara a birnin tarayya Abuja, tayi watsi da ƙarr da abokin harƙallar DCP Abba Kyari ya shigar na neman a bayar da belin sa. Kotun ta ƙi yarda.
Rahoton da muka samo ya bayyana adadin mazabun da za a sake zaben sanata da 'yan majalisun tarayya a gobe Asabar 18 ga watan Maris hade da na gwamnoni a kasar.
Labarai
Samu kari