Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, wasu 'yan bangan siyasa sun lalata ginin cibiyar gwamnati ta NBTI a lokacin murnar lashe zaben gwamna.
Wani magidanci daga arewacin Najeriya wanda aka zarga da auren yar karamar yarinya ya yi karin haske game da shekarun matar tasa, ya kuma ce suna son junansu.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ba bankunan ajiyar kuɗi da su fara rabawa mutane tsofaffin takardun kuɗi na N1000, N500 da N200 domin a samu wadatuwar su..
Karancin Kudi: Kungiyar Kwadago Ta Kasa ta Umarci Duk wani maaikaci daya fita Zuwa Zanga Daga Litinin Mai Zuwa, A Kowacce jiha talatin da shida dake Najeriya
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an ga jinjirin watan Ramadana a Najeriya a wasu yankuna daban-daban na kasar. Rahoto ya bayyana meye sarki zai iya fada.
Mai magana da yawun zababben shugaban kasa, Tunde Tahman ya bayyana kasashe da kuma dalilan da suka sa Bola Ahmed Tinubu ya yi tafiya zuwa kasar waje jiya.
Wasu masu garkuwa sun sace mutane uku a hare-hare daban-daban da suka kai a karamar hukumar Asa na jihar Kwara. Rudunar yan sanda ta tabbatar da afkuwar lamarin
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan ta'addan ISWAP suka shiga tashin hankali dalilin hallaka musu manyan dakaru. An fadi yadda suka yiwa manyansu jana'iza.
Gwamnan Ribas Nyesom Wike ya ba wa kafar watsa labarai ta Daar Communication mai AIT/Ray Power FM awa 48 su tattara kayansu su bar ginin da suke ciki a Fatawal
Labarai
Samu kari