Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Wata kotun shari’ar Musulunci dake Kaduna ta umarci wata mata mai Fatima Muhammad da ta dawo da sadakin da ta karba na N80,000, a madadin sakin da ta bukata.
An kama wata mata da ta yi garkuwa da 'yarta a Kano bayan ta dauketa ta kai ta gidan 'yan uwanta a Madobi don a ajiye yarinyar da nufin cewa zata yi tafiya.
Wasu yan bindiga sun kai hari kauyen Bureh a yankin karamar hukumar Mangu jihar Filato, sun yi ajalin wani ɗan siyasa da ya taba neman kujera a baya da ɗansa.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya naɗa AIG Umar wanda ke dab da ritaya a matsayin babban mai ba da shawara kan tsaro a ofishin ministan jin daɗin yan sanda.
Shugaban shiyyar Bauchi na hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa Yusuf Abdullahi ya yi kira akan a sanya dokokin shari'ar Musulunci cikin dokokin tuki domin
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra, sun samu nasarar halaka ƴan ta'addan ƙungiyar IPOB, mutum bakwai a jihar. Jami'an ƴan sandan sun kuma kwato makamai masu yawa
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta kashe zunzurutun kudi har N22.4bn wajen ciyar da fursunonin da ke tsare a gidajen gyaran hali da ke a sassa daban-daban
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya naɗa sabon mataimakin shugabam jami'ar Umaru Musa Yar'adu da sabon shugaban kwalejin fasahar Hassan Usman Katsina.
Gwamnatin Najeriya ta tarbi wasu 'yan Najeriya masu zuwa ci rani su 147 da aka maido daga jamhuriyar Nijar a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano
Labarai
Samu kari