Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Kungiyar ta'addancin na mai fafutukar kafa kasar musuluncu ISWAP ta hana manoma, makiyaya da yan su masu kamun kifi shiga yankunan karamar hukumar Marte, Borno.
Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu Akinkunrin mai fama da rashin lafiya, ya ƙara wa'adin hutun neman maganin da ya ɗauka zuwa ƙasar waje har sai baba ta gani.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cire tallafin man fetur gaba ɗaya saboda a cewarta ba za ta iya ci gaba da biya ba. Cire tallafin ya janyo ƴan Najeriya na kuka.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda yawan amfani da man fetur ya ragu sosai tun bayan cire tallafi, an samu raguwar shan mai din da lita miliyan 18.5 a wata.
Dan Majalisar Wakilai daga jihar Filato, Dachung Musa Bagos, ya bayyana takaicinsa kan yadda ake samun karuwar hare-haren 'yan bindiga a jihar cikin kwanakin.
Za a ga Dr. Abubakar Labaran Yusuf wanda shi ne kwamishinan ma'aikatar lafiya a Kano ya yi zaune a bakin ƙofar shiga ma'aikatar lafiya domin tare masu makara.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir Ahmed El-Rufai ya nesanta kansa da faɗin cewa Shugaba Tinubu ya lashe zaɓen shugaban ƙasa ne saboda ya yi amfani da addini.
An bayyana cewa rukunin farko na alhazan jihar Legas da suka gudanar da aikin hajji a bana sun baro Jeddah da ke kasar Saudi Arabia zuwa Najeriya da misalin.
Gamayyar wasu ƙungiyoyi a ƙarƙashin ƙungiyar Movement Against Corruption in Nigeria (MACIN) sun buƙaci NIS da Interpol su sanya ido kan Abdullahi Umar Ganduje.
Labarai
Samu kari