Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
A labarin da muke samu, wani basarake ya rasa matarsa yayin da'yan bindiga suka sace ta suka kashe ta a cikin daji tare da binne gawarta a cikin dajin nasu.
Mummunan al'amari ya faru inda soja ya harbi dan achaba da wata mai jego da da danta da ya goyo a bayansa a garin Babanna da ke karamar hukumar Borgu a Neja.
Shahararren faston na na birnin Onitsha a jihar Anambra, Prophet Cyril Chukwuemeka Odumeji, ya musanta cewa yace an haska masa ranar da zai bar duniya nan.
Wani dan gajeren bidiyo ya nuna lokacin da wanki uba ya fashe da kuka yayin da yake kallon diyarsa tana shirin tafiya gidan mijinta. Jama’a sunyi martani a kai.
Wani bidiyo ya nuna wata kyakkyawar amarya sanye da doguwar riga tana tikar rawa da kayatar da mahalarta bikin nata. Tuni bidiyon ya yadu a dandalin TikTok.
Wata kyakkyawar amarya na tashe a TikTok bayan wani bidiyo dake nuna yadda ta daura karamin tukunya kan murhu ta hanyar amfani da bakinta yayin bikinta ya yadu.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya kosa ya bar gidan gwamnati bayan cikar wa'adinsa a watan Mayun 2023. Ya taba furta hakan a wasu lokuta a baya.
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce bai taba cewa zai rushe wani gini a Jihar ko kuma rushe masarautun da gwamnati mai barin gado ta kirkiro ba.
Chukwuemeka Ohaneamere wanda aka fi sani da Odumeje ko Indaboski ya sanar da cewa ya kusa bankwana da duniya, yace ya cika aikin da Ubangiji ya kawo shi duniya
Labarai
Samu kari