Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Shugaban Najeriya yana so Sanatoci su sake amince masa ya karbo $800m. Za ayi amfani da bashin da za a karba daga bankin Duniya domin taimakawa miliyoyin mutane
Mutane za su amfana da horaswar hukumar NASENI a kauyen Otuoke. Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya jinjinawa Muhammadu Buhari kan abin da ya yi masu.
Wasu bangarorin sansanin rundunar sojin saman Najeriya da ke birnin tarayya Abuja ya kam da wuta ranar Laraba 10 ga watan Mayu, babu wasu bayanai a hukumance.
'Yan majalisar dokokin jahar Sokoto sun gabatar da wata doka da zata sanya rage yawan kudaden da ake kashewa a wajen bukukuwan aure, suna da na kaciya da akan
Hukumar jami'ar jihar Filato ta tabbatar da labarin harin da 'yan bindiga suka kaai gidan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Filato, amma ba su samu nasara ba.
Rundunar ƴan sandan jihar Edo, sun cafke wasu jami'an tsaro bisa zargin aikata laifin fashi da makami da ƙwacen mota. Ɗaya daga cikin waɗanda ake zargin soja ne
Muhammadu Sanusi II ya ce dole gwamnati ta daina biyan kudin tallafin fetur, ya na da ra’ayin za a tsiyace muddin ba ta cire hannunta a kan lamarin mai ba.
Rahotanni sun tabbatar da mutum 7 sun kwanta dama bayan sun kurɓi wani shayi da aka haɗa da zaƙami a wajen bikin ɗaurin aure a jihar Kano. Wasu dama na asibiti.
Femi Adesina ya fitar da sanarwa ta musamman cewa Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin ziyarar da ya kai birnin Landan a dalilin ganin Likita da yake so ya yi.
Labarai
Samu kari