Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasarar ceto mutum 30 da ƴan ta'adda suka sace a jihar Kebbi. Jami'an tsaron sun ceto mutanen ne a cikin kwana biyu.
Dazu aka ji NDLEA ta yi nasarar kamo wasu gungun mutanen da ke da hannu a fataucin kwayoyi. A wadanda ake zargi su na fataucin kwayoyi har da ma'aikatan coci
Tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Sani Yerima ya ce amaryarsa da aka yi ta cece kuce kan ƙarancin shekarunta a shekarun baya ta kai matakin digiri na biyu a jami'a.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), Dipo Fasina, wanda aka fi sani da ‘Jingo,’ ya bata tun a ranar Asabar 1 ga watan Yuli.
Shugabankaramar hukumar Bebeji da ke jihar Kano, Alhaji Sani Kanti Ranka, ya rasu a daren ranar Juma'a, 8 ga watan Yuli. Marigayi ya yi fama da rashin lafiya.
Yanzu muke samun labarin mummunan hadarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da yawa bayan da motoci biyu suka yi karo. Ya zuwa yanzu, ana ci gaba da bincike.
Yau muke samun labarin yadda gwamnan jihar Anambra ya ba da umarnin dalibar nan da ta kara sakamakon JAMB a zauna da ita don sanin inda ake da matsala da tushe.
An nada Bola Ahmad Tinubu a kujerar shugabancin ECOWAS, inda aka bayyana shi a matsayin shugaban kungiyar. Rahoto ya bayyana waye shugaba Tinubu ya gada bana.
Bayan da shugaban NUC ya yi murabus, ya ce ba zai amince da zuwa jami'ar kudi ba, zai dawo BUK domin ci gaba da aikinsa da ya saba na koyarwa kamar yadda yake.
Labarai
Samu kari