Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da ma'aikata akalla biyu na hukumar sufurin jiragen kasa (NRC) da ke aiki a tashar Agbor, jihar Delta, sun kira waya.
Asiya Abdullahi Umar Ganduje, ɗiya a wajen gwamnan jihar Kano, ta sake kai ƙarar tsohon mijinta, Inuwa Bala, a gaban kotu tana neman a kwato mata hakƙinta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin dakta Oluwatoyin Sakirat Madein a matsayin sabuwar akanta janar ta kasa. Nadin dai na zuwa ne a lokacin da ya
Femi Adesina ya fitar da jawabi game da wasu nadin mukamai da aka yi. Muhammadu Buhari ya sabunta wa’adin ‘yan majalisar da ke kula da aikin hukumar FERMA.
Uwar gidan shugaban kasa, Aisha Buhari ta bayyana cewa asibitin da mai gidanta ya kaddamar a Abuja zai taimaka wurin hana zuwa wasu kasashen ketare nemo magani.
'Yan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da kama wasu da ake zargi da fasa shaguna tare da satar wayoyin hannu guda 48, sun ba da tabbacin kama daya matashin.
Shahararren dan kasuwa Otunba Olasubomi Balogun wanda ya kafa bankin First City Monument Bank (FCMB) ya riga mu gidan gaskiya, Otunba ya rasu ne a birnin London
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ta bakin mai magana da yawunsa, Mista Zailani Bappa, ya ce a halin yanzu ba zai ce komai ba kan zargin EFCC ke masa.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya sanar da karrama wasu daga cikin manyan jihar da suka hada da tsohon shugaban kasa Shehu Shagari, Sarkin Musulmai.
Labarai
Samu kari