Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar Jami'ar Jihar Kaduna (KASU) ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa akwai rashin bin ka'ida a sabbin nade-naden da makarantar ta yi na fifita Musulmai.
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi 'yan ta'adda da sauran 'yan bindigan daji musamman a Arewa maso Yamma da su miƙa wuya ko kuma dakaru su aika su barzahu.
Babbar Kotun Abuja ta kori karar da hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa EFCC ta maka tsohon gwamnan Imo, Rochas Okorocha bisa zargin zamba cikin aminci.
Tulin shara da aka tara a kan titin Court Road, ta hana masu ababen hawa bi ta tinin wanda yake a matsayin wata babbar hanya ta zuwa kasuwar 'Yankura, Sabongar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sa dokar ta ɓaci domin sassauta tsadar rayuwar da yan Najeriya ke fama da ita sakamakon cire tallafin man fetur (PMS).
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ware N500bn don rage radadin cire tallafin da ya yi a watan Mayu da ya jefa 'yan kasar cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa.
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin Sanata Godswill Akpabio tare da tawagar majalisar dattawa, ya ce bai tunanin zama shugaban ECOWAS ba.
Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), ta sanar da kamar wasu 'yan kasar China har su 13 bisa laifin hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Kwara.
Labarai
Samu kari