Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tabbatar cewa yan siyasa masu mugun nufi na son kafa gwamnatin wucin gadi don hana Shugaba Buhari mika mulki ga Tinubu
Mataimakin shugaban APC ya ce ya kamata a ba Kudu maso Kudu kujerar shugaban majalisar dattawa, ya fadi dalilin da ya kamata a duba don yin hakan nan kusa.
Kungiyar MURIC tayi kira ga hukumomin tsaron Nigeria cewa su gargadi Datti Baba-Ahmed, dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP kan cewa kada a rantsar da BAT
Wasu munanan haduran mota a jihar Bauchi, sun janyo asarar rayuka da dama. Haduran motan wadanda suka auku a wurare daban-daban a jihar sun auku ne a makon nan.
Dan takarar gwamnan APC kuma mataimakin gwamnan jihar Kano daga karshe ya taya Abba Kabir Yusuf murnar nasarar zaben gwamnan jihar Kano yau Laraba, 29 ga wata
Kasar Turai ta Scotland ta yi sabon Firayinminista, wanda yake Musulmi na farko da ya taba rike wannan babban mukami a kasar da ke nahiyar Turawan Yammaci.
Gwamnatin Jihar Legas ta Fadi Dalilin da Yasa ta Cire Tallafin Kudin Motar Bas data sanya Kafin Zabe Zabe ya Wuce: Mun Cire Tallafin Kudin Motar Da Muka Sanya
Dan Chinan da ake zargi da kashe budurwarsa a jihar Kano ya amsa laifinsa, inda yace da kansa ya kashe Ummita yayin da ya farde ta da wuka ta mutu har lahira.
Bayan kaddamar da rijiyar haƙo ɗanyen mai a jiharsa, gwamna Abdullahi Sule, ya ve abinda ya fi masa daɗi shi ne yadda ya ga matasan sun samu aikin yi a wurin.
Labarai
Samu kari