Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Tsohon sanatan jam'iyyar PDP kuma gogaggen ɗan jarida, Anyim Chukwu Ude, ya kwanta dama. Anyim Ude ya mutu ya bar duniya, ranar Litinin yana da shekara 82.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya sanar cewa zai karrrama zababben shugaban kasa da mataimakinsa da lambobin yabo na ƙasa gabanin ya sauka daga mulki.
Shugaban hukumar kidaya ta kasa NPC Nasir Isa Kwarra ya ce sun kashe kudi sama da N200bn a kidayar da aka dage. Ya ce da farko an ware ma aikin kidayar kudi
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta ce tana binciken gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle bisa zargin sama da fadi na N70bn a lokacin mulkinsa.
Ƴan sanda sun cafke mutum biyu da ake zargi akwai hannun su a mummunan harin da ya yi sanadiyyar halaka jami'an ofishin jakadancin Amurka da wasu ƴan sanda.
Wani mahaukaci ya tsallake rijiya da baya a shataletalen Kpakungu a Minna dake jihar Niger bayan wani direba ya kuskure shi da mota don kaucewa kamun 'yan sanda
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci dukkan Musulmai masu neman takarar shugabancin majalisar dattawa su janyewa Kirista daga Kudu don samun daidaito
Wata matar aure ta aikata wata mummunar aika-aika, akan wata ƙaramar yarinya a jihar Kano. Matar auren ta yi yunƙurin halaka ta ne saboda tsananin kishin ta.
Gwamnatin Nyesom Wike ta na shari’a da gwamnatin baya. Ganin sun ki zuwa kotu domin su kare kan su, wani Alkali ya yarda a kama Rotimi Amaechi da Tony Cole
Labarai
Samu kari