Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Sabon kwamandan rundunar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahin Daurawa ya ce tuni suka yi nisa a shirye-shirye daura auren mutun 1,000 karƙashin Hisbah.
Babban alkalin alkalan jihar Ekiti, Oyewole Adeyeye, na kwance a Asibiti ana kulawa da lafiyarsa biyo bayan ginin ya ruguje a kansa ranar Laraba a babbar Kotu.
Hukumar 'yan sandan ta bayyana cewa jami'an sashin tattara bayanan sirri sun damƙe Yusuf Usah bisa zargin hannu a harin da aka kai wa Ayarin babban fasto a Edo.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ayyana dokar ta ɓaci kan samar da abinci a Najeriya, ya umarci komai ya koma karkashin majalisar tsaro ta ƙasa.
Rundunar sojin Najeriya da ke karamar hukumar Mangu a jihar Plateau ta hallaka tsagera 'yan bindiga uku da kwato muggan makamai a hannunsu bayan wani artabu.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai ta MURIC ta soki gwamnatin jihar Lagos da tauyewa Musulmai dalibai da malamai damar gudanar da sallar Juma'a a, ta nemi a yi gyara
Wani dan Najeriya mai lalurar nakasu ya cika da farin ciki inda ya zubar da hawaye yayin da matarsa ta yi mai kyautar sabuwar mota a ranar zagayowar haihuwarsa.
Majalsar dattawan Najeriya ta amince da naɗin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa sabbin hafsoshin tsaron ƙasa. Majalisar ta amince da naɗin ne bayan tantancesu.
Wani dan Najeriya wanda ya sunkuya a kasuwar Lagas ya fadi abubuwan ban tsoro da ya gani. Kafin yanzu, bai yarda akwai irin abubuwan ba har sai a wannan rana.
Labarai
Samu kari