Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya rantsar da sabon shugaban hukumar ƴan sandan Najeriya ta ƙasa (PSC), Solomon Arase. Solomon tsohon sufeta janar IGP ne..
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da ba Zulum makudan kudade domin yin aikin gina kauyuka 3 a jihar wadanda 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP suka bata.
An sace wasu jami'an hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Kog, lamarin da ya kai ga 'yan ta'addan ke neman kudin fansa N50m kafin su sako wadanda aka sacen.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da rijiyar haƙar man fetur a jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya. Gwamnatin tace rijiyar za ta kawo cigaba sosai a ƙasar nan..
Wata dattijuwar mata ta haifi yan uku tana da shekaru 54 a duniya kuma ta wallafa bidiyo domin murnar haihuwar yaran, tuni bidiyon ya yadu a soshiyal midiya.
Wani uba ya kirkiri sabuwar hanyar shayar da karamin dansa a bayan idon mahaifiyarsa, ya yi amfani da wani dabara da ya burge mutane da dama da basu dariya.
Kungiyar ƙwadago ta fasa gudanar da yajin aikin da ta shirya a faɗin ƙasar nan kan ƙarancin kuɗin da ake fama da shi. Ta sake bayar da wa'adin sati 2 ga CBN.
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Kogi sun yi nasarar ceto mutum 13 da aka yi garkuwa da su daga wani Otel da ke yankin Eleite a hanyar titin Lokoja-Ajaokuta.
Kungiyar nan ta PENGASSAN ta manyan ma’aikatan fetur da gas a Najeriya ta ce idan aka cigaba da tafiya a haka, kimanin N360 zuwa N400 za a saida litar fetur
Labarai
Samu kari