Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
Uwar gidan shugaban kasa, Aisha Buhari ta bayyana cewa asibitin da mai gidanta ya kaddamar a Abuja zai taimaka wurin hana zuwa wasu kasashen ketare nemo magani.
'Yan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da kama wasu da ake zargi da fasa shaguna tare da satar wayoyin hannu guda 48, sun ba da tabbacin kama daya matashin.
Shahararren dan kasuwa Otunba Olasubomi Balogun wanda ya kafa bankin First City Monument Bank (FCMB) ya riga mu gidan gaskiya, Otunba ya rasu ne a birnin London
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ta bakin mai magana da yawunsa, Mista Zailani Bappa, ya ce a halin yanzu ba zai ce komai ba kan zargin EFCC ke masa.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya sanar da karrama wasu daga cikin manyan jihar da suka hada da tsohon shugaban kasa Shehu Shagari, Sarkin Musulmai.
Mai bada shawara akan harkokin tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno ya bai wa ‘yan Najeriya tabbacin samar da tsaro yayin bikin kaddamar da sabuwar gwamnati.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Sokoto ya yabawa wasu jami'ansu bisa kin karbar cin hancin N800,000 da wasu barayin wayar wutar lantarki suka basu a lokacin da
Lamarin ya fara yawa, za a ji cewa akwai Gwamnonin jihohi da suke ganin bashin da ake bin Gwamnatin Najeriya ya fara yin yawa, su ka bukaci abin ya canza zani.
Ana zargin Shugaban majalisa ya lakume N5.2bn, ya bar ‘Yan Majalisa 359 da N1.6bn. Idan labarin ya gaskata, Femi Gbajabiamila ya samu $11m a cikin kudin nan.
Labarai
Samu kari