Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Najeriya na kara fadawa matsala yayin da ake samun karuwar samun wasu abubuwan da ke tashi. Yanzu haka an ce wata kwayar cuta ta bullo a kasar tana kama kubewa.
Wasu 'yan mata uku na gida sun shiga wata rayuwa bayan da wani matashi ya dirka musu ciki yayin da ake tsaka da tsare su a cikin gida don gudun aikata barna.
Davido ya yi martani mai cike da nuna raini ga al'ummar Musulmi bayan sakin wani bidiyon da aka ce na yaronsa ne, wanda ya yiwa sallah izgili a kafar zumunta.
Wata waka da yaron Davido, inda aka ga wani limami da mamun da suka fito a bidiyon suna tika rawa bayan da suka yi sallah a masallaci. Bashir Ahmad yai magana.
A wani rubutun da ya yada, Ali Nuhu ya yiwa Davido tofin Allah-tsine game da bidiyon da ya yada na yadda ake wasa da ana tika rawa a masallaci a cikin gari.
Jerin gwanon motocin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki sun makale akan hanyar Sapele bayan tafka ruwa kamar da bakin kwarya a birnin, mutane sun yi martani.
Babban malamin addinin nan kuma shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi wani sabon hasashe mai hadarin gaske kan ƴan kasuwar man fetur a ƙasar nan.
A yayin da ake ci gaba da koka wa kan raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi, gwamnatin jihar Ebonyi ta shirya share hawayen al'ummar jihar.
Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun yi barazanar auren 'yan mata hudu da ke hannunsu idan har iyayensu ba su biya kudin fansa N12m nan da mako daya ba.
Labarai
Samu kari