'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Kasashen duniya na ci gaba da tattare 'ya'yansu a Sudan yayin da yaki ya barke a kwanakin baya. Wannan ya faru ne bayan barkewar yaki a kasar da ke Afrika.
Mutane da dama sun nuna jin dadinsu wasu kuma sun yi mamaki yayin da wani bidiyo na Sallar idin Musulmai yan kabilar ibo ya yi yawo a kafafen sada zumunta.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kari kan albashin ma'aikata a kasar nan, inda ya tuni ya fara biya a yau Asabar ta Afrilu.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta bayyana yadda ta gano ana sata a Najeriya ba tare da wasu manyan dalilai ba. Hukumar ta ce yawan gidajen Abuja na barayi ne.
Wani abin bakin ciki ya faru a Ilorin da ke Jihar Kwara a ranar karamar sallah yayin da wani bawan Allah dauke da wasu mutane kan babur suka yi hatsari da mota.
Sanata Orji Kalu na APC ya bayyana gaskiyar da ake ciki game da jita-jitan da ake yadawa na cewa bashi da lafiya kuma yana kasar waje yana neman lafiyar likita.
Labarin da muka samu da zafins aya nuna huɗu daga cikin daliban makarantar Sakandiren Birnin Yauri 11 dake hannun 'yan ta'adda sun kubuta, sun shaki yanci.
Shugabar Hukumar NIDCOM, Hon Abike Dabiri-Erewa ta bayyana cewa kwashe daliban Najeriya daga Sudan a yanzu ba abu ne mai yiwuwa ba koda dai an yi tsare-tsare.
Wata mummunar gobara da ta tashi a daren Alhamis ta kone shaguna a shahararriyar kasuwar Oja-Tuntun da ke unguwar Baboko a Ilorin, babban birnin jihar Kwara.
Labarai
Samu kari