Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Wani hadadden likita ya dauka hankali a soshiyal midiya bayan tsantsar kyawun da Allah ya yi masa ya zautar da yan mata. Sun nemi sanin a inda asibitinsa yake.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan Boko Haram guda biyu a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno bayan wani samame na bazata a jihar.
Gwamnatin jihar Ekiti ta dakatar da wani babban basarake mai suna Cif Gabriel Bodunde kan rashin biyayya da kuma wuce gona da iri kan matakin doka a jihar.
Tun bayan hambarar da Mohamed Bazoum da sojoji suka yi, kungiyar ECOWAS ke kai kawo don ganin ta magance matsalar, a karshe ta yanke shawarar yakar kasar Nijar.
Fitaccen mawaƙin nan na kudancin Najeriya, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya yi martani ga wani masoyinsa da ya jawo keke daga jihar Benue zuwa.
Labari ya bazu cewa sojojin juyin mulki na jamhuriyar Nijar sun sha alwashin halaka hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum muddun ƙungiyar ECOWAS ta yanke.
Za a ji cewa farashin man fetur da ake siyarwa N617 a yanzu zai ƙara tashi. Shugaba Bola TInubu ne ya cire tallafin farashin mai a ƙasar tun da ya hau mulki.
Gwamnan CBN, Folashodun Shonubi ya shaida cewa marasa gaskiya ne su ka shiga harkar canji, hakan ya jawo Dalar Amurka ta ke cigaba da hawa kan Naira a kasuwa.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a jihar Legas ta sanya ranar 15 ga watan Agusta domin sauraron ƙararrakin da gwamnatin tarayya da Emefiele suka shigar.
Labarai
Samu kari