Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Wata budurwa ta garzaya dandalin soshiyal midiya don yin korafi bayan mai gidan da take haya ta garkame mata kofa saboda kudin wuta. Kwananta 4 kacal da tarewa.
Rundunar 'yan sandan jihar Gombe, ta sanar da sanya dokar taƙaita zirga-zirga a faɗin jihar biyo bayan kisan malamin addinin Musulunci da wasu da ake zargin.
Wani matashi ya baje kolin budurwarsa wacce ta kasance yar tsana a soshiyal midiya. A cewarsa ya siye mutum-mutin ne saoda ya gaza samun yar budurwa mutum.
Masu binciken lafiya sun fadi cewa taku 4,000 a ko wace rana na rage saurin mutuwa da kuma kara lafiyar zuciya, binciken ya ce dattawa na bukatar taku 10,000.
Wani daga cikin mutane 3 da rundunar 'yan sandan jihar Ogun ta cafke, ya gantsarawa ɗaya daga cikin jami'an cizo a ɗan yatsansa. 'Yan sandan na zargin mutanen.
Kungiyar SERAP ta bayyana cewa za ta shigar da shugaban majalisar datra ƙara a gaban kotu bisa kalaman da ya yi na ba sanatovi kuɗin shaƙatawa a zaman majalisa.
Sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar sun kafa sabuwar gwamnati mai dauke da ministoci 21 don tabbatar da ikonsu yayin da su ke fuskantar barazana daga ECOWAS.
Wani dan Najeriya ya koya wa budurwarsa darasi bayan ta isa wurin sa ba tare da ta sanar da shi ba. Ya kulle ta ya ki budewa, yayin da ya dungi mata bidiyo.
Wasu mutane ɗauke da bindigu sun kai mummunan hari a jihar Filato cikin dare inda suka halaka mutane 17 da suka haɗa da maza da mata. Jihar ta Filato dai na.
Labarai
Samu kari