'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Matan sabon kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, sun janyo hargitsi ana tsaka da rantsar da shi a dandamalin zauren majalisa. Matan sun kusa yin dambe.
Gwamnan Kano ya bada umarni rugurguza shatale-talen gaban gidan Gwamnati. Sannan an cigaba da rushe gine-ginen shagunan da ke filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata
Yan sanda a Abuja sun gurfanar da wasu matasa marasa aikin yi su 5 saboda lakaɗawa maƙwabcinsu da matarsa dukan tsiya da suka yi. Sai dai matasan sun musanya.
Jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu akan tsauraran matakai da yake dauka inda yace hakan zai kawo sauyi a kasar.
Wata matar aure ta watsa wa budurwar mijinta ruwan zafi a fuska inda ta ƙonata a jihar Bauchi. Matar ta haɗa baki ne da ƴar uwarta wajen aikata wannan aika-aika
Dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele, na ci gaba da kasancewa a tsare a hannun hukumar DSS. Emefiele ya shafe kwana biyar yanzu haka.
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
Naira ta yi mummunan faduwar da kusan ba a taba gani ba, daga baya labari ya canza. Hakan bai rasa alaka da matakin da aka dauka na dakatar da Gwamnan CBN.
Wani mai garkuwa da mutane ya sheƙa barzahu bayan ya yi ƙoƙatin tserewa dakarun sojoji da ke a shingen bincike a jihar Bauchi, bayan ya yanke jiki ya faɗi.
Labarai
Samu kari