Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sjn sace mutum biyu a wani hari da suka kai a ƙaramar hukumar Zariya ta jihar Ƙaduna.
Tsohon sanata ya shawarci ministan Abuja da ya gaggauta komawa APC saboda ya akre mutuncinsa a matsayinsa na wanda yake kusa da Tinubu a halin yanzu din nan.
An shiga jimami a jihar Sokoto bayan shugaban jam'iyyar All Progresives Congress (APC) ya rasa ɗansa a wani mummunan hatsarin mota, jin kadan bagan gama karatu.
Shugaban ƙungiyar ECOWAS Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yaƙi ba abun so ba ne amma kare dimokuraɗiyya a Jamhuriyar Nijar yana da matuƙar amfani.
Wasu malaman addinin Musulunci sun yi wa wata yar addinin gargajiya a Ilorin, jihar Kwara barazana cewa sun bata kwanaki takwas ta bar harabar da shagonta yake.
An tattaro cewa biyo bayan farmakin da sojoji suka kai a dazuzzukan jihar Neja, yan bindiga da dama sun fara barin dazuzzuka tare da sako wasu da aka sace.
Wani dan Najeriya da sahibarsa baturi sun shiga daga ciki, sai dai yanayin shigarsu a wajen daurin aurensu ya haifar da martani a TikTok. Angon ya saka siket.
Wata mata mai juna biyu ta haddasa cece-kuce a sdandalin oshiyal midiya bayan ta saki bidiyon sauya ta da cikin ya yi. Jama’a sun yi martani sosai kan bidiyon.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta yi fice a soshiyal midiya bayan ta fashe da kuka a wani bidiyon TikTok. Ta koka kan rashin aure a yawan shekaru nata.
Labarai
Samu kari