Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Wata mata wacce ta tausayawa halin da wani direban mota ke ciki bayan kara farashin man fetur ta bayyana yadda ta taimaka masa da N10,000 wanda ya sa shi kuka.
Jami'an rundunar sojin Operation Hadarin Daji sun kai samame mafakar 'yan fashin daji a yankin karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, sun sheke guda uku.
Sanatan Adamu Bulkachuwa ya yi tinkaho da rawar ganin da yake takawa a rayuwar matarsa, Justis Zainab Bulkachuwa wajen yanke hukunci lokacin da take alkali.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu akan dokar ba wa dalibai rancen kudi don yin karatu a kasar, dokar za ta ba dalibai dama da ba su da karfin yin karatu.
Wani matashi da aka bayyana sunansa da Chukwudi, ya rasa ransa sakamakon nutsewa da ya yi a ambaliyar ruwa da ta rutsa da shi a gidan da yake zaune a Enugu.
Za a ji wata kungiyar nan ta International Society for Civil Liberties and Rule of Law ta na so a kama Malam Nasir El-Rufai makonni 2 bayan ya sauka daga mulki.
Kwamitin shari'a ya fito ya kare tsohon gwamnan jihar Kaduna El-Rufai daga sukar da Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta masa game da tikitin muslmi-muslim.
Gwamnatin jihar Plateua ta tabbatar da yin garkuwa da wani mai sarautar gargajiya da 'yan bindiga suka yi da ke karamar hukumar Bokkos da ke jihar Plateau.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya rattaɓa hannu kan kudirin bai wa daliban Najeriya rancen kuɗi ba bu kuɗin ruwa a ciki, mako biyu bayan hawa mulki.
Labarai
Samu kari