Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Gwamna Zulum na jihar Borno, ya sanar da ware naira miliyan 36.4 ta yadda za a rabawa yan bautar kasa 1,215 da hukumar NYSC ta tura jihar N30,000 kowannensu.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana nada sabbin shugabannin NWC da za su rike kwamitin nan kusa. An bayyana sunayen wadanda aka nada a makon nan.
Sojojin juyin mulkin Nijar sun umarci dakarunsu da su tsaya cikin shiri yayin da kungiyar ECOWAS ke shirin afkawa kasar bayan kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu tsagerun da ke addabar mutane a jihohin kasar nan, musamman ma Arewacin Najeriya a watanni kasa da tara.
Kasar Faransa ta bayyana fushi tare da bayyana daukar mataki nan kusa game da umarnin koran jakadanta a jamhuriyar Nijar. Ta bayyana abin da zai faru gaba.
Yayin da ake ci gaba da kuka, shugaba Tinubu ya ba da umarnin a raba kayan abinci ga mazauna jihar Ogun don tabbatar da sun samu hanyar cin abinci cikin sauki.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kori wasu jami'an diflomasiyyar kasashen waje a Nijar ciki har da Najeriya. An bayyana gaskiyar yadda lamarin yake.
Rahotanni sun nuna cewa matsalar wutar lantarki ta kusa zuwa.ƙarshe a ƙasar nan. Ministan makamashi Adebayo Adelabu shi ne ya bayar da tabbaci a kan hakan.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ƙara jaddada kudirinta na tabbatar da kawo ƙarshen shigo da tataccen man fetur daga waje, ta ce matatun mai zasu ci gaba da aiki.
Labarai
Samu kari