Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wasu iyali a Kano sun gamu da ibtila'i sakamakon cin kwadon garin kwaki. Sun barke da amai da gudawa inda diyarsu ta ce ga garinku sannan sauran suka galabaita.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta umurci shugabannin makarantun gaba da sakandare a jihar da su rage kudaden makaranta da kaso 50.
Rundunar 'yan sanda ta sanar da cewa ta samu nasarar damƙe wasu mutane sama da100 da ake zargin 'yan luwadi ne suna bikin auren jinsi a wani Otal a jihar Delta.
Tsohon shugaban hukumar NBS, Dakta Yemi Kale ya soki tsarin da aka bi na bayyana rahoton raguwar rashin aikin yi a kasar, ya ce babu hankali a cikin alkaluman.
Babbar kotun da ke jihar Kano ta haramtawa hukumomin yaki da cin hanci na EFCC da ICPC daga kama shugaban yaki da cin hanci na Kano, Muhuyi Magaji Rimingado.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ba da umarnin rufe kafatanin gidajen gala da ke jihar Gombe. Hakan ya biyo bayan korafe-korafen da jama'a suka.
Hukumar FCTA ta fitar da jawabi a game da wani gini da aka ruguza a birnin tarayya na Abuja. Ainihin wanda aka mallakawa filin, wani mutumi kurum ya kama gini.
Fasto David Oyedepo ya bayyana yadda Allah ya albarkaci cocinsa ya ke sauya jiragen sama kamar keken hawa, ya ce a yanzu haka ya na da jiragen sama akalla hudu.
‘Yan Kaduna ta Kudu sun kawo shawarar wanda za a ba Minista. Ana so Abdulmalik Durunguwa ya zama Minista yadda aka samu Isiah Balat da Nenedi Usman daga Kudana.
Labarai
Samu kari