Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Tsohon gwamnan jihar Legas, Babatunde Raji Fashola ya bayyana cewa zai taka rawarsa a matsayinsa na ɗan ƙasa a gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Alhaji Aliko Dangote, babban attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afrika ya samu wata gagarumar riba da ta ba shi damar shiga cikin jerin manyan attajirai 100 na duniya.
Tsohuwar shugabar hukumar NDDC, Lauretta Onochie na son hukumar ƴan sandan farin kaya ta cafke Peter Obi na jam'iyyar Labour Party kan zargin iza wutar rikici.
Kungiyar MURIC ta soki gamayyar Fastoci kan barazanar da su ka yi wa alkalan kotun koli yayin da 'yan takarar adawa su ka sha alwashin daukaka kara.
Binciken diddigi da Legit ta gudanar ya nuna cewa bidiyon da ka yaɗa mai cewa Tinubu na shirin daina amfani da naira a koma dala a ƙasar nan, ƙarya ne.
Jami'an tsaron Sibil Defens sun kama wani Malamin Coci bisa zargin zambar kuɗi Naira miliyan 1.67 na biza a jihar Ondo, sun bankado abubuwa da dama.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya jajanta wa iyalan mutanen da suka mutu a haɗurran jiragen ruwan da suka afku a jihohin Adamawa da kuma Neja.
Najeriya ta rasa matakin farko yayin da Libya da Angola su ka zama na farko da na biyu a jere bayan kasar ta samu tasgaro wurin samar da mai a Afirka.
George Turnah wanda ya na da kusanci da Goodluck Jonathan, ya taba zama hadimi na musamman a NDDC zai tafi gidan gyaran hali a sakamakon samun shi da laifi.
Labarai
Samu kari