Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
An yi bata gari da dama da suka addabi Najeriya a zamani daban-daban, daga cikinsu akwai Abubakar Shekau na Boko Haram, Lawrence Anini, Oyenusi da sauransu.
Wata babbar kotun da ke zamanta a Abuja ta umarci wani matashi mai suna Okwo Mark ya share hukumar EFCC har na kwana 3 bisa zargin damfara da shigan jami'in FBI
Hassan Bala Abubakar, sabon shugaban rundunar sojin saman Najeriya da shugaban ƙasa ya naɗa ya shiga Ofis bayan ya karɓi mulki daga hannu magabacinsa a Abuja.
Motoci za su rika barkowa Najeriya kamar yadda aka saba a baya. An saurari koken ‘yan kasuwa da kwastam bayan da aka rubutawa FEC wasika domin a bude iyakar.
Sanata AbdulAziz Yari ya rabawa makwabtansa, yan IDP da marasa karfi a karamar hukumar Talata-Mafara ta jihar Zamfara raguna 500 don su yi bikin babban sallah.
Kailani Muhammad, babban jigon APC kuma shugaban magoya bayan Tinubu ya ce sojoji ne kaɗai ke da hannu a satar ɗanyen mai ba, harda Sarakuna da wasu gwamnoni.
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Bincike da NAFDAC ta yi kan Indomie ya nuna cewa taliyar da ake amfani da ita a Najeriya ba ta da wata matsala, a dalilin haka hukumar ta NAFDAC ta ce za a iya.
Kungiyar Ma'aikata ta WAISER ta roki Gwamnatin Tarayya da ta kara mafi karancin albashi daga N30,000 zuwa N200,000 don rage radadin cire tallafin man fetur.
Labarai
Samu kari