Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jama’a sun caccaki wani direban Uber a soshiyan midiya kan ya cinye abincin Sallah da aka aike shi ya kai wa wata matashiya. Mutane sun yi tir da abun da ya yi.
Shugaban hukumar NUC, Farfesa Abubakar Rasheed ya mika shugabanci ga mataimakinsa Chris Maiyaki, bisa radin kansa, ya zama mukaddashin babban sakataren NUC.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ba wa alhazan jihar fiye da 3000 Riyal 300 don rage musu radadi, ya roke su da zuci gaba da yiwa jihar addu'a.
Sojojin yankin Doma, jihar Nasarawa, sun kama wasu da ake zargin masu satar karafunan titin jirgin kasa ne a Angwan Yara, karamar hukumar Keana, jihar Nasarawa.
Wani abin fashewa da ake tunanin bam ne, wanda ake kyautata zaton cewa mayakan Boko Haram ne suka binne a tsakiyar hanya ya yi sanadin mutuwar mutane 6 a Borno.
A yayin da ake bikin hawan Nasarawa, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya hadu da Sarkin Kano da ‘yan majalisarsa a ranar hawan dashe a gidan Gwamnatin Kano.
Tsohon dan majalisar Kaduna, Bola Ahmed Tinubu da ya binciki tsoffin ministocin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sannan ya kwato kudaden da aka wawure.
Limaman majami'u a Arewacin Najeriya sun nuna bacin ransu game da kona Alkur'ani mai girma a kasar Sweden, sun bukaci gwamnati da ta dauki mataki akan hakan.
Mataimakin shugaban kungiyar makiyayan Najeriya ta Miyyeti Allah (MACBAN) na kasa, Injiniya Munnir Atiku Lamido ya bata. Munnir na a hanyarsa ta zuwa Kaduna ne.
Labarai
Samu kari