A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Antoni Janar kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi, ya bayyana cewa bai yi kamun ƙafa ba domin zama minista a gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi Allah wadai da sace ɗaliban jami'ar gwamnatin tarayya da ke Gusau (FUG) da ƴan bindiga suka yi a jihar.
An bayyana yadda wata mata ta mutu tare da kwato gawarta a habakin wata katuwar kada. An ruwaito cewa, ba a san dalilin ko musabbabin mutuwar ba.
An bayyana yadda jami'a ta kori malamanta bayan kama su da laifin aikata lalata da dalibai da kuma karbar kudi a hannun daliban don haurar da su.
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana cewa babban burin da yake da shi bayan ya kammala mulki shi ne ya taimaka wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Ƴan majalisar dokokin jihar Ondo sun musanta batun karɓar cin hanci domin tsige mataimakin gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, mai sa'insa da gwamna Akeredolu.
Matar Obasanjo ta bayyana kadan daga halayensa da kuma yadda suka rayu tare. Ta ce ya kasance mugun miji amma duk da haka ta san yadda ta yi maganinsa.
Na Allah ba sa karewa yayin da wasu masu gidajen mai su ka rage farashin mai zuwa Naira 430 ga masu babura da adaidaita sahu a jihar Borno don ragewa jama'a radadi.
Rayukan mutane da dama sun salwanta bayan gobara ta tashi a wata ma'ajiyar man fetur da aka yi fasa ƙwaurinsa daga Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin.
Labarai
Samu kari