Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Wani mutumi mai suna Joel Julien ya shiga hannun jami'an tsaro bisa tuhumar kashe miliyan N750 daga cikin biliyan N24 da banki ya tura asusunsa bis kuskure.
Mai fashin baki akan harkar tsaro, Bulama Bukarti ya soki shawarar da tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Yerima ya bayar akan sulhu da 'yan bindiga a kasar.
Wani dalibin jami'ar Umaru Musa Yar'adua da ke Katsina mai suna Sani Usman, ya bayyana dalilin da yasa ya kama sana'ar wankin mota. Dalibin ya bayyana cewa.
Kungiyar masu yin biredi a Najeriya (PBAN) ta sanar da shirinta na kara farashin biredi a kasar saboda cire tallafin mai da aka yi wanda ya taba harkokin su.
Wasu mutanen jihar Kano sun gudanar da taron addu'o'i da tunawa da marigayi Dan Masanin Kano, Alhaji Dr. Yusuf Maitama Sule bayan shekaru shida da rasuwarsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wato gida-gida, ya bayar da kyautar kudi naira miliyan 65 domin a rabawa alhazan jihar 6,179 a matsayin barka da Sallah.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radɗa, ya bai wa alhazan jihar Katsina tallafin riyal 300 kowanensu kwatankwacin naira miliyan N278m a ƙasar Saudiyya.
Majalisa ta dawo daga hutun sallah yau, abin da ya rage shi ne rabon mukamai da kwamitoci. Babu sabo ko tsohon ‘dan majalisa wajen neman shiga kwamiti mai kyau
ASUU ta taso Bola Tinubu a gaba, ta ce sauke shugabannin da ke sa ido a kan harkokin jami’ar gwamnatin tarayya da hukumar NUC tayi kwanan-nan ya ci karo da doka
Labarai
Samu kari